ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tilas A Nuna Adawa Da Hada Hannu Tsakanin Amurka Da Taiwan

by CMG Hausa
3 years ago
Protesters opposed to Taiwanese independence gather at a hotel where Taiwanese President Tsai Ing-wen is expected to arrive in New York, Wednesday, March 29, 2023. (AP Photo/Seth Wenig)

Protesters opposed to Taiwanese independence gather at a hotel where Taiwanese President Tsai Ing-wen is expected to arrive in New York, Wednesday, March 29, 2023. (AP Photo/Seth Wenig)

Yau Alhamis ne jagorar mahukuntan yankin Taiwan na kasar Sin Tsai Ing-wen, ta gana da kakakin majalisar wakilan kasar Amurka Kevin McCarthy, yayin da Amurka ta baiwa jami’ar damar bi ta cikin Amurka, a hanyarta ta yin wani bulaguro. 

Wannan ne karo na 2 da Amurka da Taiwan suka hada hannu wajen daukar matakan takala ta fuskar siyasa, bayan Nancy Pelosi ta ziyarci Taiwan a bara. Abin da Amurka ta yi ya saba wa ka’idar kasar Sin daya tak a duniya, da sanarwoyi 3 wadanda Sin da Amurka suka amince da su bisa hadin gwiwa, ya kuma illata ikon mulkin kasar Sin, da cikakkun yankunan kasar Sin, ya kuma sake aikewa wa ‘yan a-ware masu neman ‘yancin Taiwan munanan sakonni.

  • Sin: Fannin Sayayya Da Na Yawon Shakatawa Na Kara Farfadowa A Rubu’in Farko Na Bana

A hannu guda kuma, kasashen duniya sun kara gane cewa, mahukuntan Taiwan karkashin shugabancin DPP, suna kara yunkurin hada hannu da Amurka, yayin da wasu Amurkawa suke neman amfani da Taiwan wajen sarrafa akalar Sin, lamarin da ya kasance ainihin dalilin da ya sa ake rura wuta tsakanin gabobi 2 na mashigin tekun Taiwan.

ADVERTISEMENT

Batun Taiwan, babbar moriyar kasar Sin ce mai matukar muhimmanci, kuma tushe ne na huldar da ke tsakannin Sin da Amurka ta fuskar siyasa, kana kuma shi ne jan-layi na farko da ba zai yiwu a tsallaka shi ba, a dangantakar Sin da Amurka. Kaza lika matakan da Amurka ta dauka, da kuma kalamanta, sun sake saba wa alkawarin da ta yi na bin ka’idar kasar Sin daya tak a duniya. Amurka tana ta daukar matakan takala.

Taiwan, yanki ne na kasar Sin. Al’ummar kasar Sin ne kadai suke da ikon daidaita batun na Taiwan. Makarkashiyar da Amurka da Taiwan suke kullawa, ba za ta sauya tarihin Taiwan na kasancewar bangaren kasar Sin ba, ba za ta murde gaskiya ba, ba za ta hana dinkuwar kasar Sin baki daya ba, ba za ta hana yawancin kasashen duniya su amince, da kuma goyon bayan ka’idar kasar Sin daya tak a duniya ba.

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Tun tuni kasar Sin ta bayyana kin yarda da hada hannu tsakanin Amurka da Taiwan, kuma za ta mayar da martani. Babu wanda ya isa ya raina kudiri, da karfin da Sinawa suke da shi na kare ikon mallakar kasa da cikakkun yankunanta. (Tasallah Yuan)

 

 

Taiwan
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
Daga Birnin Sin

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
Daga Birnin Sin

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
Next Post
Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.