• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hare-haren Bindiga Da Ke Hallaka Amurkawa Na Shaida Gazawar Gwamnati Wajen Kare Hakkin Bil Adama

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Hare-haren Bindiga Da Ke Hallaka Amurkawa Na Shaida Gazawar Gwamnati Wajen Kare Hakkin Bil Adama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, a karshen makon da ya gabata, fararen hular kasar Amurka sun sha fama da harbe-harben bindiga, wanda hakan ya haifar da asarar rayuka da dama. Bisa labarin da aka bayar, a daren ranar 15 ga watan nan, an samu aukuwar harin bindiga a garin Dadeville na gabashin jihar Alabama, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutane a kalla 4, baya ga sauran wasu 28 da suka ji rauni.

Baya ga haka, a wannan rana, an fuskanci hare-haren bindiga a wata jami’a dake kudu maso gabashin jihar Pennsylvania, da wani lambun shan iska dake birnin Louisville na jihar Kentucky, hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane 2 da jikkatar wasu 4.

  • Matsakaiciyar Karuwar Sana’ ar Manhajoji A Sin Ta Kai Kaso 16% Duk Shekara

Bisa kididdigar da shafin intanet na Gun Violence Archive ya bayar, tun farkon wannan shekara zuwa yanzu, an samu aukuwar hare-haren bindiga a wuraren da jama’a ke taruwa har sau 163, lamarin da ya haifar da rasuwar mutane fiye da dubu 12.

A hannu guda kuma, kungiyar masu rajin kare mallakar bindiga ta Amurka ta NRA, ta gudanar da taron shekara-shekara a ran 14 ga watan nan, a birnin Indianapolis na jihar Indiana, bikin da masu goyon bayan mallakar bindiga da dama suka halarta, ciki har da wasu manyan jami’an jam’iyyar Republican wadanda suka bayyana goyon bayansu ga NRA.

A daya bangaren kuma, cibiyar dake rajin kare dokar hana hare-haren bindiga ta Giffords dake kasar Amurka, ta fitar da rahoto dake cewa, NRA mai mambobi fiye da miliyan 5 da kudade masu dimbin yawa, na da babbar alaka da harkokin siyasa da suka shafi zabuka a kasar, kuma hakan ya sa ‘yan siyasa ke dora muhimmanci sosai a kan kungiyar.

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Cibiyar ta kara da cewa, yayin da ‘yan siyasar Amurka ke ja-in-ja da juna kan batun mallakar bingida, fararen hula ne kawai suke daukar asara.

Gwamnatin Amurka wadda ake jinjinawa da sunan “Mai kare hakkin Bil Adama”, mutuncinta ya zube, sakamakon yawan aukuwar hare-haren bindiga dake addabar al’ummar kasar. (Mai zane da rubuta: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Gabon

Next Post

Karamar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Hutun Ranar 21 Da 24 Ga Afrilu

Related

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su
Daga Birnin Sin

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

16 hours ago
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

17 hours ago
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko
Daga Birnin Sin

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

18 hours ago
Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba
Daga Birnin Sin

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

19 hours ago
Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai
Daga Birnin Sin

Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

20 hours ago
An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

21 hours ago
Next Post
Karamar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Hutun Ranar 21 Da 24 Ga Afrilu

Karamar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Hutun Ranar 21 Da 24 Ga Afrilu

LABARAI MASU NASABA

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne Ɗantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.