• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hare-haren Bindiga Da Ke Hallaka Amurkawa Na Shaida Gazawar Gwamnati Wajen Kare Hakkin Bil Adama

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Hare-haren Bindiga Da Ke Hallaka Amurkawa Na Shaida Gazawar Gwamnati Wajen Kare Hakkin Bil Adama
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Abokai, a karshen makon da ya gabata, fararen hular kasar Amurka sun sha fama da harbe-harben bindiga, wanda hakan ya haifar da asarar rayuka da dama. Bisa labarin da aka bayar, a daren ranar 15 ga watan nan, an samu aukuwar harin bindiga a garin Dadeville na gabashin jihar Alabama, lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutane a kalla 4, baya ga sauran wasu 28 da suka ji rauni.

Baya ga haka, a wannan rana, an fuskanci hare-haren bindiga a wata jami’a dake kudu maso gabashin jihar Pennsylvania, da wani lambun shan iska dake birnin Louisville na jihar Kentucky, hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane 2 da jikkatar wasu 4.

  • Matsakaiciyar Karuwar Sana’ ar Manhajoji A Sin Ta Kai Kaso 16% Duk Shekara

Bisa kididdigar da shafin intanet na Gun Violence Archive ya bayar, tun farkon wannan shekara zuwa yanzu, an samu aukuwar hare-haren bindiga a wuraren da jama’a ke taruwa har sau 163, lamarin da ya haifar da rasuwar mutane fiye da dubu 12.

A hannu guda kuma, kungiyar masu rajin kare mallakar bindiga ta Amurka ta NRA, ta gudanar da taron shekara-shekara a ran 14 ga watan nan, a birnin Indianapolis na jihar Indiana, bikin da masu goyon bayan mallakar bindiga da dama suka halarta, ciki har da wasu manyan jami’an jam’iyyar Republican wadanda suka bayyana goyon bayansu ga NRA.

A daya bangaren kuma, cibiyar dake rajin kare dokar hana hare-haren bindiga ta Giffords dake kasar Amurka, ta fitar da rahoto dake cewa, NRA mai mambobi fiye da miliyan 5 da kudade masu dimbin yawa, na da babbar alaka da harkokin siyasa da suka shafi zabuka a kasar, kuma hakan ya sa ‘yan siyasa ke dora muhimmanci sosai a kan kungiyar.

Labarai Masu Nasaba

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Cibiyar ta kara da cewa, yayin da ‘yan siyasar Amurka ke ja-in-ja da juna kan batun mallakar bingida, fararen hula ne kawai suke daukar asara.

Gwamnatin Amurka wadda ake jinjinawa da sunan “Mai kare hakkin Bil Adama”, mutuncinta ya zube, sakamakon yawan aukuwar hare-haren bindiga dake addabar al’ummar kasar. (Mai zane da rubuta: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Xi Ya Zanta Da Takwaransa Na Gabon

Next Post

Karamar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Hutun Ranar 21 Da 24 Ga Afrilu

Related

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

6 hours ago
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

9 hours ago
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

9 hours ago
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

20 hours ago
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali
Daga Birnin Sin

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

21 hours ago
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

22 hours ago
Next Post
Karamar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Hutun Ranar 21 Da 24 Ga Afrilu

Karamar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Hutun Ranar 21 Da 24 Ga Afrilu

LABARAI MASU NASABA

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

May 9, 2025
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Yahaya Bello Zuwa 26 Ga Yuni Don Yanke Hukunci

May 9, 2025
Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

Masana Sun Bayyana Ingancin TELA Maize Ga Rayuwar Al’umma

May 9, 2025
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

May 9, 2025
Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

Hukumar Raya Arewa Maso Yamma Ta Soke Shirin Tallafin Karatun Ƙasashen Waje

May 9, 2025
GORON JUMA’A 09/05/2025

GORON JUMA’A 09/05/2025

May 9, 2025
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

May 9, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Halarci Bukukuwan A Moscow

May 9, 2025
AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

AIRLIN Ta Buƙaci Ƴan Arewa Su Ƙara Ƙaimi Wajen Rijistar Katin Zaɓe Da Na Shaidar Ɗan Ƙasa 

May 9, 2025
Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

Rabe-Raben Aikin Hajji Da Abubuwan Da Aka Halasta Ga Mahajjaci

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.