• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Gombe Ya Nada Mai Rikon Safiyo-Janar Da Babban Jami’in Kididdiga

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Gwamna Inuwa Ya Bukaci Musulmai Su Ci Gaba Da Habbaka Darussan Ramadana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya, ya amince da nadin Zakari Isa Kwami a matsayin mai rikon mukamin Safiyo-Janar da Ibrahim Abubakar Dule a matsayin mai rikon kwarya na babban jami’in kididdiga na Jihar Gombe. 

 

Shugaban ma’aikata na jihar, Alhaji Bappayo Yahaya ne ya sanar da amincewar Gwamnan, yana mai bayyana cewa hakan ya biyo bayan ritayar da masu rike da mukaman biyu suka yi ne, kuma ya dace da ikon da aka bai wa gwamna a sashi na 208 karamin sashi (2c) na kundin tsarin mulkin Nijeriya da aka yi wa kwaskwarima.

  • Zaben Gwamnan Adamawa: Kotu Ta Kori Karar Da Binani Ta Kai INEC

Ya ce, sabbin nade-naden an yi su ne bisa la’akari da cancanta, aminci da sadaukar da kai da kuma kwarewar da suke da shi a aikin gwamnati, inda ya bukace su da su sanya irin wadannan halaye da kwarewa nasu wajen gudanar da ayyukan su a sabbin mukaman nasu.

 

Labarai Masu Nasaba

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

Sabon Mukaddashin Safiyo-Janar din Zakari Isa Kwami, ya yi karatun digirin sa a harkar safiyo a Jami’ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBU) Bauchi, kuma ya fara aiki ne a shekarar 2006 a matsayin jami’in filaye kuma ya yi rajista da kungiyar kwararrun safiyo-safiyo ta Nijeriya wato Surveyors’ Council of Nigeria (SURCON) a shekarar 2017. Ya rike mukamai daban-daban har ya kai matsayin babban safiyo na jiha.

 

A nasa bangaren, mukaddashin babban jami’in kididdigan na jiha, Ibrahim Abubakar Dule, ya yi digirin sa ne a jami’ar Abuja. Ya kuma fara aiki a Jihar Gombe ne a shekarar 2005 a matsayin magatakardan kungiyoyin hadin kai, inda ya yi ta samun karin girma har zuwa matsayin babban magatakardan kungiyoyin hadin kai, daga nan kuma ya koma ofishin kididdiga na Jihar Gombe a matsayin babban jami’in kididdiga.

 

Dukkanin nade-naden sun fara aiki ne daga ranar 6 ga wannan wata na Afrilun 2023.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

ISWAP Ta Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Jinkai 3 Da Masu Tsaro 2 A Borno

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Yi Dirar Mikiya Wurin Taro, Sun Kashe Shugaban Al’umma A Imo 

Related

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto
Manyan Labarai

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

1 hour ago
Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba
Labarai

Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

3 hours ago
ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi
Labarai

ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

3 hours ago
Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 
Manyan Labarai

Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 

5 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

6 hours ago
Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

6 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 15 Da Sojoji 2 A Jihar Benuwe

'Yan Bindiga Sun Yi Dirar Mikiya Wurin Taro, Sun Kashe Shugaban Al'umma A Imo 

LABARAI MASU NASABA

An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

An Kafa Fiye Da Kamfanonin Waje 24,000 A Sin Cikin Watanni 5 Na Farkon Bana

June 20, 2025
Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

June 20, 2025
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

June 20, 2025
Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

June 20, 2025
ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

ÆŠan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

June 20, 2025
GORON JUMA’A 16/05/2025

GORON JUMA’A 20-06-2025

June 20, 2025
Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 

Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 

June 20, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

June 20, 2025
Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

June 20, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

June 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.