• Leadership Hausa
Tuesday, December 5, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnan Gombe Ya Nada Mai Rikon Safiyo-Janar Da Babban Jami’in Kididdiga

by Khalid Idris Doya
7 months ago
in Labarai
0
Gwamna Inuwa Ya Bukaci Musulmai Su Ci Gaba Da Habbaka Darussan Ramadana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya, ya amince da nadin Zakari Isa Kwami a matsayin mai rikon mukamin Safiyo-Janar da Ibrahim Abubakar Dule a matsayin mai rikon kwarya na babban jami’in kididdiga na Jihar Gombe. 

 

Shugaban ma’aikata na jihar, Alhaji Bappayo Yahaya ne ya sanar da amincewar Gwamnan, yana mai bayyana cewa hakan ya biyo bayan ritayar da masu rike da mukaman biyu suka yi ne, kuma ya dace da ikon da aka bai wa gwamna a sashi na 208 karamin sashi (2c) na kundin tsarin mulkin Nijeriya da aka yi wa kwaskwarima.

  • Zaben Gwamnan Adamawa: Kotu Ta Kori Karar Da Binani Ta Kai INEC

Ya ce, sabbin nade-naden an yi su ne bisa la’akari da cancanta, aminci da sadaukar da kai da kuma kwarewar da suke da shi a aikin gwamnati, inda ya bukace su da su sanya irin wadannan halaye da kwarewa nasu wajen gudanar da ayyukan su a sabbin mukaman nasu.

 

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Umarci Dawo Da Motoci 50 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Kwashe

Kasafin 2024 Ya Bada Fifiko Ne Wajen Jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Minista

Sabon Mukaddashin Safiyo-Janar din Zakari Isa Kwami, ya yi karatun digirin sa a harkar safiyo a Jami’ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBU) Bauchi, kuma ya fara aiki ne a shekarar 2006 a matsayin jami’in filaye kuma ya yi rajista da kungiyar kwararrun safiyo-safiyo ta Nijeriya wato Surveyors’ Council of Nigeria (SURCON) a shekarar 2017. Ya rike mukamai daban-daban har ya kai matsayin babban safiyo na jiha.

 

A nasa bangaren, mukaddashin babban jami’in kididdigan na jiha, Ibrahim Abubakar Dule, ya yi digirin sa ne a jami’ar Abuja. Ya kuma fara aiki a Jihar Gombe ne a shekarar 2005 a matsayin magatakardan kungiyoyin hadin kai, inda ya yi ta samun karin girma har zuwa matsayin babban magatakardan kungiyoyin hadin kai, daga nan kuma ya koma ofishin kididdiga na Jihar Gombe a matsayin babban jami’in kididdiga.

 

Dukkanin nade-naden sun fara aiki ne daga ranar 6 ga wannan wata na Afrilun 2023.

ShareTweetSendShare
Previous Post

ISWAP Ta Yi Garkuwa Da Ma’aikatan Jinkai 3 Da Masu Tsaro 2 A Borno

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Yi Dirar Mikiya Wurin Taro, Sun Kashe Shugaban Al’umma A Imo 

Related

Kotu Ta Umarci Dawo Da Motoci 50 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Kwashe
Labarai

Kotu Ta Umarci Dawo Da Motoci 50 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Kwashe

9 hours ago
Kasafin 2024 Ya Bada Fifiko Ne Wajen Jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Minista
Labarai

Kasafin 2024 Ya Bada Fifiko Ne Wajen Jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Minista

10 hours ago
Sojojin Nijeriya Sun Dauki Alhakin Kai Harin Bam Cikin Kuskure A Wurin Taron Mauludi A Kaduna
Manyan Labarai

Sojojin Nijeriya Sun Dauki Alhakin Kai Harin Bam Cikin Kuskure A Wurin Taron Mauludi A Kaduna

11 hours ago
Yadda Likitocin Nijeriya 1,616 Suka Koma Aiki Zuwa Kasar Birtaniya 
Labarai

Yadda Likitocin Nijeriya 1,616 Suka Koma Aiki Zuwa Kasar Birtaniya 

14 hours ago
Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista
Labarai

Gwamnatin Tinubu Za Ta Sake Inganta NTA Da FRCN – Minista

18 hours ago
Neman Biza: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023
Labarai

Neman Biza: Ofishin Jakadancin Amurka Ya Tantance ‘Yan Nijeriya Fiye Da 150,000 A 2023

20 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 15 Da Sojoji 2 A Jihar Benuwe

'Yan Bindiga Sun Yi Dirar Mikiya Wurin Taro, Sun Kashe Shugaban Al'umma A Imo 

LABARAI MASU NASABA

Da Na Gaba Ake Gane Zurfin Ruwa

Da Na Gaba Ake Gane Zurfin Ruwa

December 4, 2023
An Rufe Taron Fahimtar Sin Na shekarar 2023

An Rufe Taron Fahimtar Sin Na shekarar 2023

December 4, 2023
Kotu Ta Umarci Dawo Da Motoci 50 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Kwashe

Kotu Ta Umarci Dawo Da Motoci 50 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Kwashe

December 4, 2023
Kasafin 2024 Ya Bada Fifiko Ne Wajen Jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Minista

Kasafin 2024 Ya Bada Fifiko Ne Wajen Jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Minista

December 4, 2023
Gwamnatin Birtaniya Na Damuwa Kan Yadda Ake Neman A Mayar Da Kayayyakin Tarihi Da Ta Mallaka

Gwamnatin Birtaniya Na Damuwa Kan Yadda Ake Neman A Mayar Da Kayayyakin Tarihi Da Ta Mallaka

December 4, 2023
Babban Edita Dan Kasar Ghana: A Bayyana Yadda Sin Da Afirka Suke Hadin Gwiwa Da Juna

Babban Edita Dan Kasar Ghana: A Bayyana Yadda Sin Da Afirka Suke Hadin Gwiwa Da Juna

December 4, 2023
Sojojin Nijeriya Sun Dauki Alhakin Kai Harin Bam Cikin Kuskure A Wurin Taron Mauludi A Kaduna

Sojojin Nijeriya Sun Dauki Alhakin Kai Harin Bam Cikin Kuskure A Wurin Taron Mauludi A Kaduna

December 4, 2023
Jami’ar EDF: Matakan Lardin Guangdong Na Sin Kan Magance Sauyin Yanayi Abin Koyi Ne

Jami’ar EDF: Matakan Lardin Guangdong Na Sin Kan Magance Sauyin Yanayi Abin Koyi Ne

December 4, 2023
Yadda Likitocin Nijeriya 1,616 Suka Koma Aiki Zuwa Kasar Birtaniya 

Yadda Likitocin Nijeriya 1,616 Suka Koma Aiki Zuwa Kasar Birtaniya 

December 4, 2023
Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Da Kasa Na Congdu Na 2023

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Da Kasa Na Congdu Na 2023

December 4, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.