• English
  • Business News
Friday, May 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zargin Kisan Kai: Kotu Ta Tsare Mafarauci A Hannun ‘Yansanda

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Zargin Kisan Kai: Kotu Ta Tsare Mafarauci A Hannun ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kotun majistare da ke Akure a ranar Juma’a ta bayar da umarnin a tsare wani mafarauci, Michael Sunday, mai shekaru 28, a hannun ‘yansanda bisa zargin kisan kai.

Alkalin kotun F. A. Aduroja, wanda ya bada umarnin, ya dage ci gaba da sauraren karar har zuwa ranar 3 ga watan Mayu domin yanke hukunci kan neman belin da lauyan da ke kare Mista Adelanke Akinrata ya yi.

  • Makafi 88 Sun Zana Jarabawar JAMB A Kano
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Hakimi A Zamfara

Tun da farko, lauyan masu shigar da kara, Insifekta Mary Adebayo, ta ce an aikata laifin ne a ranar 18 ga watan Afrilu a Utaja, Idanre, karamar hukumar Idanre ta jihar Ondo.

Adebayo ya kara da cewa laifin yana da hukunci a karkashin sashe na 319(1) na kundin laifuka na 37, juzu’i na 1 na dokokin Jihar Ondo na 2006.

Ta roki kotu da ta ci gaba da tsare shi a ranar Lahadi a gidan gyaran hali na Ondo har zuwa lokacin da za a gudanar da bincike.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Kano Ya Ceto Dalibai 84 Da Ganduje Yaki Biya Wa Kudin Makaranta A Cyprus

El-Rufai Ya Zargi Bangaren Shari’a Da Cin Hanci Da Rashawa

A martanin da ya mayar, Akinrata, ya ki amincewa da bukatar, inda ya kara da cewa masu gabatar da kara ba su da gamsassun hujjoji da bayanai da za su danganta wanda ake tuhuma da laifin kisan.

Akinrata ya roki kotun da ta bayar da belin wanda ake tuhuma, inda ya ce wanda ake tuhumar har yanzu ba shi da wani laifi har sai an tabbatar da hakan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KotuMafarauciOndonZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Sako Yara 74 Da Suka Sace A Zamfara Bayan Biyan Miliyan 6

Next Post

UEFA Za Ta Fito Da Tsarin Mafi Karancin Albashin ‘Yan Kwallo A Turai

Related

Gwamnan Kano Ya Ceto Dalibai 84 Da Ganduje Yaki Biya Wa Kudin Makaranta A Cyprus
Labarai

Gwamnan Kano Ya Ceto Dalibai 84 Da Ganduje Yaki Biya Wa Kudin Makaranta A Cyprus

1 hour ago
Nijeriya Ba Za Ta Taba Maimaita Yakin Basasa Na Shekarar 1967 —el-Rufai
Labarai

El-Rufai Ya Zargi Bangaren Shari’a Da Cin Hanci Da Rashawa

2 hours ago
Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu
Tsaro

Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu

4 hours ago
Ramuwar Gayya: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Yawa A Borno
Labarai

Ramuwar Gayya: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Yawa A Borno

5 hours ago
Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta
Manyan Labarai

Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

6 hours ago
Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya
Manyan Labarai

Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya

7 hours ago
Next Post
UEFA Za Ta Fito Da Tsarin Mafi Karancin Albashin ‘Yan Kwallo  A Turai

UEFA Za Ta Fito Da Tsarin Mafi Karancin Albashin 'Yan Kwallo A Turai

LABARAI MASU NASABA

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

‘Aikin Yan Uba Ne’ — Yahaya Bello Ya Karyata Zargin Sha’awar Takarar Shugaban Kasa A 2027

May 23, 2025
Gwamnan Kano Ya Ceto Dalibai 84 Da Ganduje Yaki Biya Wa Kudin Makaranta A Cyprus

Gwamnan Kano Ya Ceto Dalibai 84 Da Ganduje Yaki Biya Wa Kudin Makaranta A Cyprus

May 23, 2025
Nijeriya Ba Za Ta Taba Maimaita Yakin Basasa Na Shekarar 1967 —el-Rufai

El-Rufai Ya Zargi Bangaren Shari’a Da Cin Hanci Da Rashawa

May 23, 2025
Goron Sallah

GORON JUMA’A

May 23, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (2)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (2)

May 23, 2025
Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu

Ƴan Ta’adda 13,500 Aka Kashe Cikin Shekaru 2 – NSA Ribadu

May 23, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

May 23, 2025
Ramuwar Gayya: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Yawa A Borno

Ramuwar Gayya: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Yawa A Borno

May 23, 2025
Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

Yadda Tabarbarewar Tsaro Ta Kara Yawan Yaran Da Ba Sa Zuwa Makaranta

May 23, 2025
Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya

Mayar Da Hankali A Aikin Farfado Da Kwararrun Asibitocin Gwamnatin Tarayyya

May 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.