• English
  • Business News
Tuesday, September 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwastam Ta Kama Kayan Miliyan 55 A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
Kwastam Ta Kama Kayan Miliyan 55 A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Hana Fasa Kwauri ta Kasa (NCS), ta kame kayayyakin sama da naira miliyan 55 a cikin kasa da mako biyu a Jihar Adamawa.

Da ya mke yi wa ‘yan jarida bayani a Yola, shugaban hukumar a jihihohin Adamawa da Taraba, Suleiman Abdullahi, ya ce baya ga kayayyakin hukumar ta kuma cafke litar man fetur 34,850, da ake yunkurin shiga kasar Kamaru, hukumar ta kwace.

  • Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci
  • Buhari Ya Bukaci Majalisa Ta Tabbatar Da Nadin Mambobin Majalisar NEDC 12

Shugaban hukumar ya ce hukumar na aiki da bangarorin jami’an tsaro a jihar da nufin kawo karshen shigo da kayayyaki ta haramtattun hanya dama shigo da kayayyakin.

Ya ce, “Tun daga ranar 18/4/2023, da na zo jihar a matsayin shugaban hukumar NCS, hukumar ta cimma nasarori dama, wadanda suka kara karsashin hukumar kwastom da jami’anta.

“Hukumar NCS a jihohin Adamawa/Taraba, haka kuma da sauran jihohin da ke kan iyakokin arewa sun kwashe shekaru kan iyakokinsu a rufe, amma abin bakin ciki wasu gurbatattun mutane su na bin wasu hanyoyi su shigo ko fita da kayayyaki.

Labarai Masu Nasaba

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

“Ina gargadi ga duk jami’anmu da su tashi tsaye su kiyaye aikin da aka dora musu, mun ba je komarmu, domin cafke masu shigo fita ko shigo da kayayyaki a jihar nan” inji Suleiman.

Cikin kayayyakin da hukumar ta cafke har da takin NPK, da shugaban hukumar ya ce an dakatar da shigo da shi musamman a jihohin arewacin Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaKayayyakiKwastam
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bikin Canton Fair Ya Samar Da Dimbin Damammakin Kasuwanci

Next Post

Karuwar Yawon Shakatawa Ta Nuna Yanayi Mai Kyau Na Tattalin Arzikin Sin

Related

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama
Ra'ayi Riga

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

7 minutes ago
NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano
Labarai

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

2 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

4 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Labarai

Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Sace Adaidaita Sahu A Borno

5 hours ago
Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna
Labarai

Gwamnatin Kaduna Ta Gargaɗi El-Rufai Kan Yunƙurin Tayar Da Rikici A Jihar

6 hours ago
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike
Manyan Labarai

2027: Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Zawarcin Peter Obi

8 hours ago
Next Post
Karuwar Yawon Shakatawa Ta Nuna Yanayi Mai Kyau Na Tattalin Arzikin Sin

Karuwar Yawon Shakatawa Ta Nuna Yanayi Mai Kyau Na Tattalin Arzikin Sin

LABARAI MASU NASABA

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

Shawarar GGI: Faduwa Ta Zo Daidai Da Zama

September 2, 2025
NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Haramtattun Magungunan Gargajiya A Jihar Kano

September 2, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Masu Safarar Makamai A Katsina, Sun Ƙwato Makamai

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Mutum 2 Sun Shiga Hannu Kan Sace Adaidaita Sahu A Borno

September 2, 2025
Zargin Cin Hanci: Babu Wani Shirin Tsige El-Rufai – Kakakin Majalisar Dokokin Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Gargaɗi El-Rufai Kan Yunƙurin Tayar Da Rikici A Jihar

September 2, 2025
Za Mu Taimaka PDP Ta Fadi Zaben 2023 -Wike

2027: Wike Ya GargaÉ—i PDP Kan Zawarcin Peter Obi

September 2, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

’Yansanda Sun Kama ‘Yan Daba 107 A Kano, Sun Ƙwato Makamai Da Ƙwayoyi

September 2, 2025
Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

Xi Ya Gabatar Da Shawarar Tsarin Shugabanci Na Duniya 

September 1, 2025
Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

Peng Liyuan Da Matan Shugabannin Kasashe Membobin SCO Masu Halartar Taron SCO Sun Ziyarci Kogin Haihe Na Tianjin

September 1, 2025
Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.