• English
  • Business News
Wednesday, May 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Hadin Gwiwa A Fannin Kiwon Lafiya Ke Amfanar Da Al’ummar Rwanda

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Hadin Gwiwa A Fannin Kiwon Lafiya Ke Amfanar Da Al’ummar Rwanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Har kullum hukumomin kasar Sin na nacewa manufarsu ta sauke nauyin dake wuyansu, na wanzar da hadin gwiwa a fannoni daban daban, musamman karkashin dandalin hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka ko FOCAC a takaice, da ma shawarar nan ta “Ziri daya da hanya daya” da sauransu, wadanda dukkaninsu ke tallafawa babbar manufar nan ta gina al’ummar bil adama mai makomar bai daya cikin hadin gwiwa.

Karkashin hakan ne ma, albarkacin ranar jami’an “Unguwar Zoma” ta kasa da kasa, tawagar jami’an kiwon lafiya ta kasar Sin ta 23 dake aiki a kasar Rwanda, da hadin gwiwar takwarorinsu na Rwanda, suka gudanar da bikin ranar “Unguwar Zoma” ta kasa da kasa, jiya Laraba 10 ga watan nan, a asibitin Masaka dake wajen birnin Kigali, fadar mulkin kasar.

  • Xi Ya Aikawa Takwaransa Na Ruwanda Sakon Jaje Game Da Balain Ruwan Sama

Bikin dai ya samu halartar kwararrun jami’an kiwon lafiya, daga babban asibitin Baotou na jihar Mongoliya ta gida dake arewacin kasar Sin, wadanda suka halarce shi ta kafar talabijin, baya ga sauran sassan da suka yi hadin gwiwar shirya shi.

Ko shakka babu, irin wannan hadin gwiwa tsakanin Sin da kasashen Afirka a fannin kiwon lafiya, muhimmiyar dama ce ta raya ci gaban fannin kiwon lafiya tsakanin kasashe masu tasowa.

Karkashin hakan, al’ummun kasashe masu tasowa na samun babbar gajiya daga kwararrun masana kiwon lafiya na Sin, kana takwarorinsu na kasashen Afirka, na kara samun kwarewa da sanin makamar aiki, da ma tallafin kayan kiwon lafiya daga bangaren kasar Sin, wadda ta jima tana tallafawa a wannan fanni.

Labarai Masu Nasaba

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Fatanmu shi ne irin wannan kyakkyawar hadin gwiwa tsakanin Sin da kawayenta na nahiyar Afirka zai dore, ya kuma ci gaba da haifar da fa’ida mai yawa ga sassan biyu a yanzu da ma nan gaba. (Saminu Hassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sudan: Karin ‘Yan Nijeriya 126 Sun Iso Abuja

Next Post

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Samfurin Tianzhou-6

Related

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

43 minutes ago
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

2 hours ago
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

4 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

4 hours ago
Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci
Daga Birnin Sin

Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci

6 hours ago
An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

22 hours ago
Next Post
Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Samfurin Tianzhou-6

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Samfurin Tianzhou-6

LABARAI MASU NASABA

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

May 28, 2025
Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

Yunkurin Philippines Bai Kai Gaci Ba A Tekun Kudancin Kasar Sin 

May 28, 2025
Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

May 28, 2025
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 28, 2025
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

May 28, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

May 28, 2025
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

May 28, 2025
An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

May 28, 2025
Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci

Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci

May 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice

Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.