• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Ni Da Hurumin Gurfanar Da Alhassan Doguwa —Antoni-Janar

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Ba Ni Da Hurumin Gurfanar Da Alhassan Doguwa —Antoni-Janar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Lauyan Jihar Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Musa Lawan ya karyata rahotannin da kafafen yada labarai suka bayar da ke rura wutar dokar da ta tilasta masa gurfanar da shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai Hon. Alhassan Ado Doguwa.

Kwamishinan ya nuna rashin jin dadinsa da yadda mai karar ya kasa gabatar da bukatar da wata babbar kotun jihar ta bayar a gaban jama’a yadda ya kamata, kuma da gangan ya gwammace ya yi shiru fiye da yaudarar jama’a kan shari’ar Doguwa

  • An Zartar Wa Masu Safarar Kwaya Hukuncin Kisa A Iran
  • Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Lasisin Bude Jami’ar Koyo Daga Gida Da Karin Wasu 37

Mai shari’a Maryam Sabo a ranar 26 ga Afrilu, 2023 ta ba da izinin bin ka’idar da Alkalin Kotun Mai Shari’a Muktari Dandago (mai ritaya) ya shigar na tilasta wa Antoni-Janar ya gurfanar da wanda ake zargi da aikata laifin kisan kai, da laifin hada baki da sauran laifuka da ‘yansanda ke tuhumar Doguwa.

Sai dai wasu daga cikin kafafen yada labarai da suka karyata umarnin kotun sun bayyana cewa an tilasta wa Antoni-Janar ya gurfanar da wanda ake tuhuma.

“Babu wani umarni da aka ba ni, kuma idan lauyoyin mai kara za su ci gaba da zama kwararru a lokacin shari’a, to su fito kai tsaye, ba tare da ra’ayin siyasa ba, su bayyana wa jama’a gaskiyar abin da umarnin ya bayar.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

“Lauyoyin da suka shigar da karar sun san cewa batun ba gaskiya ba ne amma sun yanke shawarar yin shiru ne saboda siyasa. Takardar da aka shigar a gaban kotun dama ce na bayyana a gaban kotu domin na bayyana dalilin da ya sa ba za a tilasta min na tuhumi Doguwa ba”.

Barista Lawal ya zanta da manema labarai a ranar Litinin lokacin da ya bayyana dalilin da ya sa ba za a tilasta masa gurfanar da dan majalisar tarayya mai wakiltar Doguwa/Tudun-Wada ta Kano a gaban majalisar wakilai ba.

“An ba mu sanarwar cewa kotun da muka zauna a ranar Juma’a amma hakan bai ci gaba ba kuma an dage shari’ar zuwa ranar Litinin mai zuwa kuma ba shakka mun zo nan da karfe 9 na safe aka ce mana ba za a ci gaba da shari’ar ba saboda alkali bai dawo ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Alhassan Ado DoguwaAntoni-JanarkanoShari'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Zartar Wa Masu Safarar Kwaya Hukuncin Kisa A Iran

Next Post

An Harbe Mutum 3 A Wani Hari A Amurka

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

2 hours ago
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote
Labarai

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

3 hours ago
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne
Ra'ayi Riga

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

4 hours ago
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno
Labarai

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

8 hours ago
Doguwa
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

9 hours ago
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

10 hours ago
Next Post
An Harbe Mutum 3 A Wani Hari A Amurka

An Harbe Mutum 3 A Wani Hari A Amurka

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.