• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Za A Dakile Kitsa Labarun Kanzon Kurege A Nijeriya  -Keyamo

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Za A Dakile Kitsa Labarun Kanzon Kurege A Nijeriya  -Keyamo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan Kwadago da Samar da Ayyukan Yi, Festus Keyamo (SAN) ya ce idan ana so NIjeriya ta iya dakile hanyoyin yada labaran karya, dole ne a rufe duk wani zauren da ke yada labarin karya a shafukan sada zumunta.

Keyamo ya bayyana cewa domin samun nasarar “dakile labaran karya, yana da mahimmanci a rufe duk wani zaure na bogi.”

  • Montana Ta Zama Jihar Amurka Ta Farko Da Ta Haramta TikTok
  • Mutum 1 Ya Mutu, Da Dama Sun Bace Yayin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Hari Kwara

Ministan ya bayyana hakan ne a wajen taron fara ba da horo ga ‘yan jarida mai taken, “Balancing Ethics and Patriotism: Obligations of Journalists to their Country”, wato ‘Ka’idar Jin Ta Bakin Kowane Bangare Da Kishin Kasa: Hakkokin ‘Yan Jarida Ga Kasarsu,’ wanda Kungiyar hadin gwiwa don tabbatar da kyakkyawan shugabanci da tabbatar da tattalin arziki a Afirka ta shirya.

Keyamo, wanda Niyi Fatongun ya wakilta, ya ce duk da cewa kafofin sada zumunta sun tsaya da kafarsu, amma dandalin suna aiki ne ba tare da masu sa ido ba.

“Tsayuwar kafofin yada labarun abu ne mai kyau. Amma dai a yau mutane na iya samun damar bayyana ra’ayoyinsu ga jama’a ba tare da kwaba ba, sai dai hakan na faruwa ne tare da amsu daukar nauyi ko mallakia Kafofin sadarwar zamanin ba su dauki masu sa ido a bakin komai ba.

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

“Domin dakile yada labarun karya, yana da mahimmanci a rufe duk wani zauren da bai dace ba, domin labarun karya na iya lalata tsarin al’umma,” in ji Keyamo.

Har ila yau, daraktan kungiyar Hadin Gwiwa Don Kyakkyawan Shugabanci da Tabbatar da tattalin arziki a Afirka, John Maiyaki ya ce labarun karya na iya haifar da rikici.

Ya ce suna bai wa ‘yan jaridun Nijeriya kwarin gwiwar yaki da labaran karya, inda ya bayyana cewa hatta rashin fahimtar juna ma na iya jawo rikici.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Festus KeyamoLabaran Karya
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Adawa Na Ci Gaba Da Kumfar Baki Kan Nasarar Tinubu

Next Post

Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance

Related

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

52 minutes ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

2 hours ago
Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan

4 hours ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Manyan Labarai

Ba Zamu Dawo Da Sanata Natasha Zauren Majalisa Ba, Sai Mun Karɓi Kwafin Hukuncin Kotu – Majalisa

4 hours ago
Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba
Kasashen Ketare

Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba

7 hours ago
Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga
Labarai

Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

8 hours ago
Next Post
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance

Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibril Ya Yi Alhinin Rasuwar Buhari

July 13, 2025
Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

July 13, 2025
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

July 13, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Jennifer Simons Murnar Zama Shugabar Kasar Suriname

July 13, 2025
Tinubu Ya Tabbatar da Rasuwar Buhari, Ya Tura Shettima Zuwa Landan

Tinubu Ya Tabbatar da Rasuwar Buhari, Ya Tura Shettima Zuwa Landan

July 13, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da Japan Ta Yi Game Da Kusantar Iyakarta Ta Sama

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Da Japan Ta Yi Game Da Kusantar Iyakarta Ta Sama

July 13, 2025
Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Ya Rasu A Landan

July 13, 2025
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

Ba Zamu Dawo Da Sanata Natasha Zauren Majalisa Ba, Sai Mun Karɓi Kwafin Hukuncin Kotu – Majalisa

July 13, 2025
Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba

Aikin Bututun Gas Na Nijeriya – Morocco Na Ƙara Samun Ci Gaba

July 13, 2025
Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

Kawu Sumaila Ya Yabi Gwamnatin Kano Kan Goyon Bayan Kirkiro Sabuwar Jihar Tiga

July 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.