• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Da Ya Sa Yankin Latin Amurka Ke Son Fadada Hadin Gwiwa Da Kasar Sin

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Dalilin Da Ya Sa Yankin Latin Amurka Ke Son Fadada Hadin Gwiwa Da Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana karancin furannin Rose na kasar Ecuador a birnin Guangzhou na kasar Sin, kasar Cuba da sauransu, sun bude kantuna a dandalin cinikayya na yanar gizo na kasar Sin, haka kuma ana samun karuwar naman sa na yankin a kasuwar kasar Sin. Me ya sa ake samun kyautatuwar alaka tsakanin Sin da Latin Amurka?

Watakila za a iya samun amsar a hirar da aka yi da Ernesto Samper, tsohon shugaban Columbia a kwanan nan, inda yake cewa: “muna bangaren Fasifik, kuma muna fatan za a samu wani shirin bai daya na raya fadin yankin Fasifik.” Wannan shiri na bai daya na nufin shawarar Ziri Daya da Hanya Daya da kasar Sin ta gabatar.

  • Bankin Duniya Ya Daga Hasashensa Na Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Da Na Kasar Sin A Bana

Babban burin raya shawarar Ziri Daya da Hanya Daya shi ne, kara yawan cinikayya tsakanin Sin da Latin Amurka, ta yadda Latin Amurka za ta ci gajiya daga ci gaban kasar Sin.

A yanzu haka, kasar Sin ce kasa ta biyu mafi yawan cinikayya da Latin Amurka cikin shekaru 10 a jere. A shekarar 2022, yawan cinikayya tsakanin bangarorin biyu ya kai dala biliyan 485.79, wanda ya kasance wani sabon adadin da ya kai matsayin koli.

Baya ga haka, wasu ayyukan dake karkashin shawarar, sun inganta ci gaba da samar da ayyukan yi kai tsaye, a yankunan karkarar kasashen Latin Amurka, kuma sun kyautata rayuwar jama’a. Abu mafi muhimmanci shi ne, shawarar ta ingiza wani sabon kuzari ga ci gaban kasashen Latin Amurka tare da bunkasa karfinsu na samun ci gaba da kansu.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

Yanzu, sabbin ababen more rayuwa da ake ginawa sun zama wani sabon abun dake haskaka hadin gwiwar Sin da Latin Amurka.

Mutane da dama daga Latin Amurka sun yi ammana cewa, shawarar Ziri Daya da Hanya Daya, ba abu ne na tilas ba, kuma ba ta da alaka da sharudda na siyasa, sai dai ma sabbin dabaru da sabuwar hanyar ci gaba da take gabatarwa. A bana shawarar Ziri Daya da Hanya Daya ke cika shekaru 10.

Kuma Kasar Sin na neman zamanantar da kanta ta hanyar ci gaba mai matukar inganci da zai samar da karin damammaki ga kasashen dake fadin duniya, cikinsu har da kasashen Latin Amurka.(Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnoni Sun Mara Wa Matakin Tinubu Na Cire Tallafin Mai Baya

Next Post

Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 26 A Kan Roka Daya

Related

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

6 hours ago
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi
Daga Birnin Sin

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

6 hours ago
An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

7 hours ago
Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

8 hours ago
Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

10 hours ago
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

12 hours ago
Next Post
Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 26 A Kan Roka Daya

Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 26 A Kan Roka Daya

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

June 26, 2025
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

June 26, 2025
An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

An Yi Bikin Nune-Nunen Kayan Al’adu Na Murnar Cika Shekaru 55 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Italiya A Rome

June 26, 2025
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

June 26, 2025
Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Na Ci Gaba Da Ba Da Gudunmuwa Ga Habakar Tattalin Arzikin Duniya

June 26, 2025
Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

June 26, 2025
Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

June 26, 2025
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

June 26, 2025
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

June 26, 2025
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.