• English
  • Business News
Tuesday, June 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shari’ar Zaɓe: Gwamnan Sokoto Ya Kori Sakatarorin Ilimi Na Jihar

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Shari’ar Zaɓe: Gwamnan Sokoto Ya Kori Sakatarorin Ilimi Na Jihar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto ya tsige sakatarorin ilimi na kananan hukumomi 23 da ke jiharsa, inda ya umurce su da su mika al’amuran ofisoshinsu ga babban jami’i a kananan hukumominsu.

Wata sanarwa da kakakin gwamnan jihar Abubakar Bawa ya fitar a daren Laraba, ta ce, an tsige sakatarorin ilimin nan take.

  • Yadda Matar Shugaban DSS Ta Yi Barazanar Hana Ni Zama Gwamnan Kano –Abba Gida-Gida

Hakan ya biyo bayan zaman da aka yi a ranar Laraba a kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Sokoto, wadda ta bukaci shugaban makarantar Town Model Primary School da ke Sabon Birni da ke karkashin karamar hukumar Sabon Birni, Ibrahim Abdullahi, ya ba da shaida kan karar da dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP, Sa’idu Umar ya gabatar a gaban kotun yana kalubalantar cancantar mataimakin  gwamnan jihar, Ahmad Aliyu na tsayawa takarar gwamna a zaben 2023.

Umar a cikin karar da ya gabatar, ya na kalubalantar cancantar abokin takarar gwamna a jam’iyyar APC, Mohammed Idris Gobir, kan cewa bai halarci makarantar firamare ba.

Sbugaban makarantar ya samu rakiyar Lauyan Sa’idu Umar, S.I. Ameh SAN, zuwa zaman sauraron karar don bayarda shaida tare da gabatar da takardar shaidar shiga makarantar a 1981 da na kammala karatu a shekarar 1987, don tabbatar da cewa Gobir bai halarci makarantar ba kamar yadda ya yi ikirari.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Shugaban zaman sauraron kararrakin zaben, Mai shari’a Haruna Mshelia, ya amince da kwafin takardun da aka gabatar masa yayin da babban lauyan wadanda ake kara, Cif Jecob Ochidi, ya ki amincewa da takardun.

Korar da Ahmad Aliyu ya yi wa sakatarorin ilimi na kananan hukumomin jim kadan bayan kammala zaman kotun, ana kallon hukuncin a matsayin ramuwar gayya da riga-kafi ga irin wannan sheda a kotun zabe, domin shi ma Gwamnan yana fuskantar irin wannan kara ta rashin halartar makaranta a kotun.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Karuwar Nuna Wariya Alama Ce Ta Koma Bayan Kare Hakkin Bil Adama

Next Post

Li Qiang: Alakar Kasashen Sin Da Faransa Tana Da Ma’ana A Duniya.

Related

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa
Manyan Labarai

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

41 minutes ago
Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya
Manyan Labarai

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

3 hours ago
Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka
Ra'ayi Riga

Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

4 hours ago
Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe
Labarai

Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe

7 hours ago
Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike
Manyan Labarai

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

9 hours ago
Next Post
Li Qiang: Alakar Kasashen Sin Da Faransa Tana Da Ma’ana A Duniya.

Li Qiang: Alakar Kasashen Sin Da Faransa Tana Da Ma'ana A Duniya.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

Gwamna Zulum Ya Bayar Da Tallafin Miliyan 300 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Mokwa

June 10, 2025
Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

Mataimakin Shugaban Kasar Sin Ya Halarci Babban Taron MDD Kan Tekuna

June 10, 2025
Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya

June 10, 2025
Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka

June 10, 2025
Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

Sarki Sanusi II Ya Yi Hawa Duk Da Umarnin ‘Yansanda Na Haramta Hawan Sallah A Kano

June 10, 2025
Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe

Sojoji Sun Kashe Babban Kwamandan Boko Haram A Jihar Yobe

June 10, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump: Yadda Sabuwar Dokar Hana Shiga Amurka Ta Fi Shafar Musulmai Da Afirka

June 10, 2025
Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

Ƙungiyar G-5 Ta Ceto Nijeriya Daga Faɗa Wa Rikici — Wike

June 10, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Sojoji Sun Kashe Manyan ‘Yan Boko Haram A Gujba Da Malamfatori

June 10, 2025
Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

Gwamnatin Borno Ta Nemi A Gaggauta Yashe Alo Dam Don Guje Wa Sabuwar Ambaliya

June 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.