ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shari’ar Zaɓe: Gwamnan Sokoto Ya Kori Sakatarorin Ilimi Na Jihar

by Sulaiman
3 years ago
Gwamnan Sokoto

Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto ya tsige sakatarorin ilimi na kananan hukumomi 23 da ke jiharsa, inda ya umurce su da su mika al’amuran ofisoshinsu ga babban jami’i a kananan hukumominsu.

Wata sanarwa da kakakin gwamnan jihar Abubakar Bawa ya fitar a daren Laraba, ta ce, an tsige sakatarorin ilimin nan take.

  • Yadda Matar Shugaban DSS Ta Yi Barazanar Hana Ni Zama Gwamnan Kano –Abba Gida-Gida

Hakan ya biyo bayan zaman da aka yi a ranar Laraba a kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Sokoto, wadda ta bukaci shugaban makarantar Town Model Primary School da ke Sabon Birni da ke karkashin karamar hukumar Sabon Birni, Ibrahim Abdullahi, ya ba da shaida kan karar da dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP, Sa’idu Umar ya gabatar a gaban kotun yana kalubalantar cancantar mataimakin  gwamnan jihar, Ahmad Aliyu na tsayawa takarar gwamna a zaben 2023.

ADVERTISEMENT

Umar a cikin karar da ya gabatar, ya na kalubalantar cancantar abokin takarar gwamna a jam’iyyar APC, Mohammed Idris Gobir, kan cewa bai halarci makarantar firamare ba.

Sbugaban makarantar ya samu rakiyar Lauyan Sa’idu Umar, S.I. Ameh SAN, zuwa zaman sauraron karar don bayarda shaida tare da gabatar da takardar shaidar shiga makarantar a 1981 da na kammala karatu a shekarar 1987, don tabbatar da cewa Gobir bai halarci makarantar ba kamar yadda ya yi ikirari.

LABARAI MASU NASABA

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Shugaban zaman sauraron kararrakin zaben, Mai shari’a Haruna Mshelia, ya amince da kwafin takardun da aka gabatar masa yayin da babban lauyan wadanda ake kara, Cif Jecob Ochidi, ya ki amincewa da takardun.

Korar da Ahmad Aliyu ya yi wa sakatarorin ilimi na kananan hukumomin jim kadan bayan kammala zaman kotun, ana kallon hukuncin a matsayin ramuwar gayya da riga-kafi ga irin wannan sheda a kotun zabe, domin shi ma Gwamnan yana fuskantar irin wannan kara ta rashin halartar makaranta a kotun.

Gwamnan Sokoto
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
  • Sulaiman
    Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
  • Sulaiman
    Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa
  • Sulaiman
    Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina Kasa

MASU ALAKA

Gwamnan Sokoto
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Rahotonni

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Next Post
Li Qiang: Alakar Kasashen Sin Da Faransa Tana Da Ma’ana A Duniya.

Li Qiang: Alakar Kasashen Sin Da Faransa Tana Da Ma'ana A Duniya.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Sokoto

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.