• English
  • Business News
Tuesday, June 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babban Sakataren Hukumar Kula Da Jami’o’i Ta Kasa (NUC), Farfesa Rasheed, Ya Yi Murabus

Farfesa Abubakar Rasheed, ya yi murabus bisa radin kansa domin ci gaba da koyarwa a Jami’ar Bayero Kano (BUK),

by Muhammad
2 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa, Manyan Labarai
0
Babban Sakataren Hukumar Kula Da Jami’o’i Ta Kasa (NUC), Farfesa Rasheed, Ya Yi Murabus
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban Sakataren Hukumar Kula da Jami’o’i ta kasa (NUC), Farfesa Abubakar Rasheed, ya yi murabus bisa radin kansa domin ci gaba da koyarwa a Jami’ar Bayero Kano (BUK), inda daman a nan yake aka nada shi wannan mukamin.

Farfesa Rasheed, wanda ya bayyana haka ga manema labarai ranar Litinin a Abuja, ya ce ya shafe shekaru bakwai a matsayin babban sakataren hukumar.

  • NUC Ta Daga Darajar Kwalejin Sa’adatu Rimi Zuwa Jami’a A Kano
  • NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

Sanarwar murabus din Rasheed ta biyo bayan amincewa da bayar da lasisin ga jami’a ta uku mallakar jihar Kogi.

Sabuwar jami’ar zata kasance a Karamar hukumar Kabba dake jihar.

Da yake gabatar da takardar amincewa ga gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, a Abuja ranar Litinin, sakataren zartarwa na NUC, Abubakar Rasheed, ya ce jami’ar za ta kasance jami’a ta 62 mallakar gwamnatin jihar a fadin kasar nan.

Labarai Masu Nasaba

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

Rasheed ya sanar da Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Jami’a (JAMB) da Asusun Tallafawa Manyan Makarantu (TETFund) na kafa wannan Jami’a.

Ya ce, “A madadin Hukumar, daga ranar 26 ga watan Yuni, 2023, Jami’ar Jihar Kogi ta Kabba an amince da ita a matsayin jami’a 62 mallakar gwamnatin Jiha a kasar.”

Ya bayyana sabuwar jami’ar a matsayin aikinsa na karshe a Hukumar, bayan da ya ba da izini ga jami’o’in kasar da dama a tsawon mulkinsa na shekaru bakwai.

Tun da farko Gwamna Bello ya ce an aika da kudirin kafa jami’ar
Majalisar dokokin Kogi ta zama doka.

Gwamnan wanda ya ce abi hanyoyin kafa sabuwar jami’ar, ya kuma bayyana fatan cewa zata fara daukar daliba kafin wa’adinsa ya kare.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BUKFarfesa Abubakar RasheedNUC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Sin Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO

Next Post

Babbar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Sallah, 28 Da 29 Ga Watan Yuni

Related

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista
Manyan Labarai

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

43 minutes ago
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 
Manyan Labarai

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

14 hours ago
Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru
Manyan Labarai

Jirgin Sojoji Yayi Kuskuren Buɗe Wuta Kan Ƴan Sa Kai A Maru

20 hours ago
Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta
Manyan Labarai

Ɗaliban Northwest Kano Sun Yi Zanga-Zanga Kan Ƙarin Kuɗin Makaranta

20 hours ago
Gwamnan kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

2 days ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan Ɗaya Kowane

2 days ago
Next Post
Tinubu Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Ba Da Rancen Kudi Ga Daliban Nijeriya

Babbar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Sallah, 28 Da 29 Ga Watan Yuni

LABARAI MASU NASABA

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

FERMA Na Bukatar N880bn Duk Shekara Domin Gyaran Tituna – Minista

June 3, 2025
An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

An Yi Balaguro Miliyan 657 A Tsakanin Yankunan Kasar Sin Lokacin Bikin Duanwu Na Bana

June 2, 2025
NAF Ta Kashe ‘Yan Bindiga Da Dama A Zamfara

Jiragen Yakin NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 20, ‘Yan Banga 2 A Zamfara

June 2, 2025
Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

Ministan Tsaron Singapore: Sinawa Ne Za Su Iya Tantance Batun Taiwan

June 2, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranakun Hutu Domin Bukukuwan Sallah

June 2, 2025
Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

Hadin Gwiwa Hanya Ce Madaidaiciya Wajen Kiyaye Tsaron Shiyya

June 2, 2025
Malaman Jami’ar Gombe Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba-ta-gani 

Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 

June 2, 2025
Mataimakin shugaban kasa

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

June 2, 2025

Alƙalai Da Lauyoyi Sun Yi Cirko A Gaban Kotu Bayan Fara Yajin Aikin Ma’aikatan Shari’a

June 2, 2025
Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

Babu Wanda Zai Iya Kora Ta Daga PDP —  Wike

June 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.