• Leadership Hausa
Thursday, November 30, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Sallah: Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Hutun Sallah, 28 Da 29 Ga Watan Yuni

by Muhammad and Khalid Idris Doya
5 months ago
in Manyan Labarai
0
Tinubu Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Ba Da Rancen Kudi Ga Daliban Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 28 ga watan Yuni da Alhamis 29 ga watan Yuni, 2023 a matsayin ranakun hutu don gudanar da bikin Sallah Babba ta bana.

Wata sanarwa da babban sakataren ma’aikatar harkokin cikin gida, Dakta Oluwatoyin Akinlade, ya bayyana a ranar Litinin a Abuja.

Sanarwar ta bukaci Jama’a da su gudanar da shagulgulan biki lafiya.

Gwamnatin ta taya al’ummar musulmi a Nijeriya da ‘yan Nijeriya mazauna kasashen waje murna bisa zagayowar Idin Layya tana mai cewar, “Muna fatan al’ummar musulmi za su yi addu’o’i a lokutan bukukuwan ga ci gaban zaman lafiyar kasa da bunkasarta mai daurewa.” In ji sanarwar.

Tags: Babbar SallahHutuSallah
ShareTweetSendShare
Previous Post

Babban Sakataren Hukumar Kula Da Jami’o’i Ta Kasa (NUC), Farfesa Rasheed, Ya Yi Murabus

Next Post

Modric Ya Kara Kwantiragin Shekara Daya A Real Madrid

Related

NNPP
Manyan Labarai

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

3 hours ago
Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gabatar Da Kudurin Kasafin Kudin 2024 A Gaban Majalisa

12 hours ago
Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC
Manyan Labarai

Za Mu Gudanar Da Bincike Kan Kundin Takardun Shari’ar Zaben Gwamnan Kano – NJC

14 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Manyan Labarai

Yau Tinubu Zai Gabatar Kasafin Kudin 2024

17 hours ago
Sojoji Sun Gargadi Masu Zanga-Zanga A Nasarawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Gargadi Masu Zanga-Zanga A Nasarawa

18 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Kashe Miliyan 3 Kullum Wajen Ciyar da Fursunoni 4,000 – Minista
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Kashe Miliyan 3 Kullum Wajen Ciyar da Fursunoni 4,000 – Minista

1 day ago
Next Post
Modric Ya Kara Kwantiragin Shekara Daya A Real Madrid

Modric Ya Kara Kwantiragin Shekara Daya A Real Madrid

LABARAI MASU NASABA

NNPP

NNPP Ta Nemi EU, Amurka Da AU Su Kawo Mata Dauki Kan Zaben Gwamnan Kano

November 29, 2023
Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

Ministan Wajen Sin Ya Jaddada Shawarar Kafa Kasashe 2 A Matsayin Hanyar Warware Rikicin Falasdinu Da Isra’ila

November 29, 2023
Auto Draft

Ya Dace Kasashen Da Suka Ci Gaba Su Cika Alkawuran Da Suka Yi Game Da Sauyin Yanayi

November 29, 2023
Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

November 29, 2023
OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023

November 29, 2023
Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

Sanatocin Arewacin Nijeriya Sun Matsa Wa Tinubu Lamba Kan Sake Bude Iyakar Nijar

November 29, 2023
Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

Sin Na Ba Da Gudummawa Wajen Samar Da Abinci Da Tsarin Samar Da Kaya A Duniya

November 29, 2023
An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

An Kammala Aikin Bututun Karkashin Ruwa Na Sabuwar Hanyar Sin Da Ta Ratsa Teku

November 29, 2023
Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

Da Dumi-dumi: Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Ranar Yanke Hukunci Kan Kujerar Gwamnan Adamawa

November 29, 2023
Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

Xi Ya Kai Rangadin Aiki A Birnin Shanghai

November 29, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.