• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwarta Da Afrika

by CMG Hausa
2 years ago
新华社照片,长沙,2023年6月29日
    韩正出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞
    6月29日,国家副主席韩正在湖南长沙出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞。
    新华社记者 翟健岚 摄

新华社照片,长沙,2023年6月29日 韩正出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞 6月29日,国家副主席韩正在湖南长沙出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞。 新华社记者 翟健岚 摄

Mataimakin shugaban kasar Sin Han Zheng ya ce, a shirye Sin take ta samar da sabbin damarmaki ga Afrika ta hanyar zamanantar da kanta da samun ingantaccen ci gaba. Haka kuma, za ta zurfafa tare da kara karfin hadin gwiwa mai muhimmanci dake tsakanin bangarorin biyu.

Han Zheng ya bayyana haka ne a yau Alhamis, yayin da yake jawabi ga bikin bude baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afrika karo na uku a Changsha, babban birnin lardin Hunan dake tsakiyar kasar Sin.

  • Ministan Morocco: Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Bugu da kari, Mr. Han Zheng ya gana da shugaba Lazarus Chakwera na kasar Malawi, da takwaransa na tsibirin Zanzibar na Tanzania Hussein Ali Mwinyi, a jiya Laraba a birnin Changsha na lardin Hunan.

Shugabannin sun gana ne yayin baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afirka karo na 3, wanda ke gudana yanzu haka a birnin na Changsha.

Yayin zantawar mataimakin shugaban kasar Sin da mista Chakwera, Han ya ce Sin da Malawi abokai ne dake neman ci gaba tare, wadanda kuma suke goyawa juna baya tare da amincewa juna. Ya ce karkashin kulawa da jagorancin shugabannin kasashen 2, Sin da Malawi sun ci gajiyar kyakkyawar alaka bisa daidaito, kana sun samu ci gaban hadin gwiwa mai ma’ana.

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Yayin da yake zantawa da shugaba Mwinyi kuwa, Han ya ce kasar sa da Tanzania abokan arziki ne, kuma ’yan uwa dake hulda tare. Kaza lika kawancen hadin gwiwa tsakanin Sin da Zanzibar na da matukar muhimmanci wajen raya dangantakar sassan 2.

Har ila yau, hadin gwiwar Sin da Tanzania na samun kyakkyawan ci gaba, wanda ya kara karfafa dangantakar abokantaka ta hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare tsakanin sassan 2. (Masu Fassara: Fa’iza Mustapha, Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025
Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

October 19, 2025
Next Post
Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

LABARAI MASU NASABA

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

October 19, 2025
Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025
Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

October 19, 2025
Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

October 19, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

October 19, 2025
Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

October 19, 2025
Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

October 19, 2025
Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.