ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Alkawarin Karfafa Hadin Gwiwarta Da Afrika

by CMG Hausa
3 years ago
新华社照片,长沙,2023年6月29日
    韩正出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞
    6月29日,国家副主席韩正在湖南长沙出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞。
    新华社记者 翟健岚 摄

新华社照片,长沙,2023年6月29日 韩正出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞 6月29日,国家副主席韩正在湖南长沙出席第三届中非经贸博览会开幕式并致辞。 新华社记者 翟健岚 摄

Mataimakin shugaban kasar Sin Han Zheng ya ce, a shirye Sin take ta samar da sabbin damarmaki ga Afrika ta hanyar zamanantar da kanta da samun ingantaccen ci gaba. Haka kuma, za ta zurfafa tare da kara karfin hadin gwiwa mai muhimmanci dake tsakanin bangarorin biyu.

Han Zheng ya bayyana haka ne a yau Alhamis, yayin da yake jawabi ga bikin bude baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afrika karo na uku a Changsha, babban birnin lardin Hunan dake tsakiyar kasar Sin.

  • Ministan Morocco: Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Bugu da kari, Mr. Han Zheng ya gana da shugaba Lazarus Chakwera na kasar Malawi, da takwaransa na tsibirin Zanzibar na Tanzania Hussein Ali Mwinyi, a jiya Laraba a birnin Changsha na lardin Hunan.

ADVERTISEMENT

Shugabannin sun gana ne yayin baje kolin harkokin tattalin arziki da cinikayya na Sin da Afirka karo na 3, wanda ke gudana yanzu haka a birnin na Changsha.

Yayin zantawar mataimakin shugaban kasar Sin da mista Chakwera, Han ya ce Sin da Malawi abokai ne dake neman ci gaba tare, wadanda kuma suke goyawa juna baya tare da amincewa juna. Ya ce karkashin kulawa da jagorancin shugabannin kasashen 2, Sin da Malawi sun ci gajiyar kyakkyawar alaka bisa daidaito, kana sun samu ci gaban hadin gwiwa mai ma’ana.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Yayin da yake zantawa da shugaba Mwinyi kuwa, Han ya ce kasar sa da Tanzania abokan arziki ne, kuma ’yan uwa dake hulda tare. Kaza lika kawancen hadin gwiwa tsakanin Sin da Zanzibar na da matukar muhimmanci wajen raya dangantakar sassan 2.

Har ila yau, hadin gwiwar Sin da Tanzania na samun kyakkyawan ci gaba, wanda ya kara karfafa dangantakar abokantaka ta hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare tsakanin sassan 2. (Masu Fassara: Fa’iza Mustapha, Saminu Alhassan)

Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola
Daga Birnin Sin

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Next Post
Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

Peng Liyuan Ta Gabatar Da Jawabi Ga Dandalin Matan Sin Da Afirka Ta Kafar Bidiyo

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

Sin Ta Yi Kira Da A Cike Gibin Cin Gajiyar Fasahar AI

July 8, 2026
Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Malamin ABU Kan Zargin Gwamnatin Katsina Da Ɗaukar Nauyin Aikin Hajjin ‘Yan Bindiga

July 8, 2026
Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

Ministan Lafiya Na DRC Ya Gode Wa Sin Bisa Tura Kwararrun Likitoci Kasar Don Tallafa Wa Dakile Ebola

July 8, 2026
Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

Sin Ta Yi Watsi Da Ikirarin Philippine Kan Tekun Kudancinta

July 8, 2026
Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

Sin Da Tanzania Da Zambia Sun Karrama Jaruman Sinawa A Bikin Cika Shekaru 50 Da Kafa Layin Dogo Na TAZARA

July 8, 2026
Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

Zaɓen 2027: NNPP Ta Fara Shigar Da Sunayen ’Yan Takara, Ta Nemi INEC Ta Ƙara Mata Lokaci

July 8, 2026
Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

Damar Fita Daga Kangin Dalar Amurka Ta Sake Samuwa Ga Kasashen Afirka

July 8, 2026
Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

Badaƙalar PFIPC: Ban Taɓa Haɗuwa Da Gbajabiamila Ba – Adeyemi

July 8, 2026
NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

NNGF Ta Kaddamar Da Kwamitin Amintattu Na Gidauniyar Asusun Tsaro Ta Yankin

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.