• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mahalarta Taron Davos Sun Ba Da Labarin Ci Gaban Sin

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Mahalarta Taron Davos Sun Ba Da Labarin Ci Gaban Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Taron Davos na lokacin zafi da ake gudanarwa a birnin Tianjin na kasar Sin, ya samu halartar mutane sama da 1,500 daga bangarorin siyasa, da kasuwanci da ilimi daga kasashe da yankuna kusan 100.

Babban jigon na bana dai shi ne “Kasuwanci: Ƙarfin dake raya tattalin arzikin duniya”, da sake shirya samun ci gaba” a matsayin daya daga cikin muhimman jigoginsa, wanda ke nuna sha’awar mutane.

  • Yadda Tallafin Gaggawa Da Kasar Sin Ta Samarwa Zimbabwe Ya Kara Fito Da Manufar Kawancen Gargajiya Tsakanin Sassan Biyu

Idan har ana son samun ci gaba, dole ne mutum ya samu kuzari. Kuma daga ina za a samu wannan yunkuri? A matsayinta na kasa ta biyu mafi karfin tattalin arziki a duniya, kuma kasar dake kan gaba a duniya a fannin cinikayyar kayayyaki tsawon shekaru shida a jere, bisa dabi’a kasar Sin ta zama wani muhimmin abin da ya fi daukar hankali.

A cikin shekaru 10 da suka wuce, matsakaicin ci gaban tattalin arzikin kasar Sin a shekara, ya kai kashi 6.2 bisa dari, wanda ya ba da gudummawar sama da kashi 30 cikin 100 ga ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya, abin da ke zama injin mafi girma wajen bunkasa tattalin arzikin duniya.

Ga masana’antun duniya kuwa, kasar Sin ba wai “kyakkyawan labarin bunkasuwarta” ba, har ma da damar da take samarwa ta samun nasara tare. A shekarar 2019, Alex Zhavoronkov ya mayar da hedkwatar kamfaninsa zuwa kasar Sin, saboda fifikon da yake da shi a fannin manyan hazaka na fasaha da kuma ’yancin cin gajiyar nasarorin binciken kimiyya da ake da su.

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

Daga gudanar da mu’amalar tattalin arziki da cinikayya zuwa inganta hadin gwiwa a fannin fasaha, zuwa neman “hadin gwiwa”, da yawan kamfanonin duniya suna mai da hankalinsu ga kasar Sin. (Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bikin Baje-Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Zai Kara Inganta Hadin-Gwiwar Bangarorin Biyu

Next Post

Zhao Yingxin: Mace Ta Farko Da Ta Rike Matsayin Shugabar Masu Daukar Hoto A Tarihin Wasannin Olympics Na Duniya

Related

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

6 minutes ago
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?
Daga Birnin Sin

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

1 hour ago
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

2 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

3 hours ago
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

4 hours ago
Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

22 hours ago
Next Post
Wasannin Olympics

Zhao Yingxin: Mace Ta Farko Da Ta Rike Matsayin Shugabar Masu Daukar Hoto A Tarihin Wasannin Olympics Na Duniya

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

Shugaban Kasar Iran Ya Yi Tsokaci Kan Shawarar Tsarin Inganta Jagorancin Duniya

September 20, 2025
Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

Ko Me Ya Sa Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ke Kara Janyo Hankalin Al’ummun Duniya?

September 20, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

September 20, 2025
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

September 20, 2025
Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

September 20, 2025
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

September 20, 2025
Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

September 20, 2025
Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

September 20, 2025
Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

September 20, 2025
Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.