• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Kwamishinan Lafiya Na Kano Ke Sa Wa Ma’aikata Ido Don Hana Makara

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
Kano

A wani yunkuri da Gwamnatin Injiniya Abba Kabir Yusuf ta bujiro da shi domin sake farfado da martabar aikin gwamnati, a ranar Litinin da ta gabata ne, Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abukar Labaran Yusuf ya girke kujerar a kofar shiga ma’aikatar lafiya ta Jihar Kano domin shaida lokacin da kowa ke zuwa aiki.

Kwamishinan wanda daman an san shi wajen kokarin ganin kowa na yin aiki bisa gaskiya, ya bayyana cewa sake dawo da kima da kuma darajar aikin gwamnati na cikin kyakkyawan manufofin Gwamnatin Abba, don ya zama wajibi kowane ma’aikaci ya sake shiri, saboda gwamnatin ba za ta lamunci yin rikon sakainar Kashi da aiki ba.

  • Ribadu Zai Shugabanci Taron LEADERSHIP Da NDLEA Kan Yaki Da Miyagun Kwayoyi
  • Yanzu-yanzu: Everton Ta Dauki Ashley Young Daga Aston Villa

“Dole kowa ya sani alkawari ya dauka a lokacin da za a dauke sa aiki, bisa alkawarin yin aiki ba tare da yin kwange ba, ko makara a lokacin gudanar da aiki. Matukar mutun yana son cin halak dinsa, to ya zama wajibi ya tabbatar da zuwa aiki a kan lokaci, kuma kowa ya tabbatar da ganin sai lokacin tashi ya yi sannan zai tashi.”

Ya bukaci ma’aikatar ba tare da la’akari girman mukami ba da kowa ya yi wa kansa kiyamul laili wajen ci gaba da zuwa aiki a kan lokaci, sannan kuma kowa ya himmatu a kan aikinsa. A cewarsa, wannan gwamnatin ba za ta lamunci sakaci da aiki ba.

Idan za a iya tuna Gwamna Abba a lokacin rantsar da sabbin kwamishinonin ya bayyana cewa zai sa ido kan kokarin kowane kwamishina tun daga lokacin da aka rantsar da su har zuwa watanni shida. Ya ce duk kwamishinan da ya gaza yin abin da ake bukata zai sauke shi.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano
Manyan Labarai

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

October 26, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Jajanta Wa Jihar Neja Kan Fashewar Tankar Mai
Labarai

Gwamnonin Arewa Sun Jajanta Wa Jihar Neja Kan Fashewar Tankar Mai

October 26, 2025
Next Post
Kulla Dangantakar Diplomasiyya Tare Da Sin, Daya Ne Daga Cikin Kudurori Mafi Dacewa Da Kasar Tsibiran Solomon Ta Tsai Da A Tarihi

Kulla Dangantakar Diplomasiyya Tare Da Sin, Daya Ne Daga Cikin Kudurori Mafi Dacewa Da Kasar Tsibiran Solomon Ta Tsai Da A Tarihi

LABARAI MASU NASABA

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

October 26, 2025
Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

October 26, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

October 26, 2025
Sin Da Amurka Sun Cimma Matsaya Dangane Da Tsare-Tsaren Warware Batutuwan Cinikayya Da Suke Mayar Da Hankali A Kai

Sin Da Amurka Sun Cimma Matsaya Dangane Da Tsare-Tsaren Warware Batutuwan Cinikayya Da Suke Mayar Da Hankali A Kai

October 26, 2025
Sharhi: Wannan Manufar Sin Za Ta Sa Kaimin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Sharhi: Wannan Manufar Sin Za Ta Sa Kaimin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

October 26, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Jajanta Wa Jihar Neja Kan Fashewar Tankar Mai

Gwamnonin Arewa Sun Jajanta Wa Jihar Neja Kan Fashewar Tankar Mai

October 26, 2025
El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

October 26, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Masu Ƙananan Sana’o’i Biliyan 75 Domin Bunƙasa Kasuwancinsu

October 26, 2025
Ɗan Majalisa Ya Ce Ba Zai Sake Takara Ba, Ya Sadaukar Da Ita Ga Matasa

Ɗan Majalisa Ya Ce Ba Zai Sake Takara Ba, Ya Sadaukar Da Ita Ga Matasa

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.