• English
  • Business News
Thursday, July 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnati Ta Gaggauta Bincike Kan Yunkurin Kaiwa Atiku Harin Ta’addanci — Frank

A Tabbatar Da Tsaro A Kusa Da Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Babban Jami’in Yakin Neman Zaben Atiku A Abuja, Danladi Zhin, Ya Rasu Yana Da Shekaru 54
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan gwagwarmayar siyasa kuma tsohon mataimakin sakataren watsa labarai na jam’iyyar APC na kasa, Kwamared Timi Frank, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta yin da bincike kan yunkurin ‘Yan Boko Haram na kaiwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, hari.

Frank ya kuma kirayi gwamnatin da ta tabbatar da sanya tsaro mai inganci a kusa da tsohon mataimakin shugaban kasar, ya kuma bukaci kasashen waje da su sanya idanu kan wannan lamarin.

  • Atiku Ya Soki Shirin Tinubu Na Bai Wa ‘Yan Nijeriya Tallafin ₦8000
  • Yadda Fintiri Da Atiku Suka Gudanar Da Bikin Sallah A Adamawa

Dan gwagwarmayar siyasan ya shaida cewa wasu da ake zargin mambobin kungiyar Boko Haram ne sun yi yunkurin hallaka Atiku Abubakar a gidansa da ke Yola ta jihar Adamawa a ranar Lahadi.

A sanarwar manema labarai da ya fitar a ranar Litinin a Abuja, Timi Frank, ya ce, wani da aka kama ake zargi ya tabbatar wa ‘yansanda wani yunkurin tayar da bama-bamai a babban masallacin Juma’a ta Modibbo Adama, gidan Atiku Abubakar da jami’ar American University of Nigeria, da ke cikin garin Yola.

Ya ce: “Bayanan tsaro ya zo mana da safiyar yau cewa wasu mambobin kungiyar Boko Haram su 4 da suka fito tun daga Danboa da ke jihar Borno wajajen karfe 9:45 na daren Lahadi zuwa gidan Atiku Abubakar da ke Yola domin aiwatar da shirinsu da manufarsu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Ya ce, akwai bukatar gwamnatin tarayya ta tashi tsaye wajen kaddamar da bincike tare da dakile faruwar hakan a nan gaba da samar da kariya ga Atiku Abubakar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaAtikuTimi Frank
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sharhi: Mu Rungumi Nasarar Sin Kar Mu Tsargu

Next Post

Ma’aikatar Kula Da Albarkatun Ruwa Ta Kasar Sin Ta Fara Aikin Tabbatar Da Amincin Ruwan Sha A Yankunan Karkara

Related

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

9 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

11 hours ago
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC
Labarai

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

12 hours ago
Kayan Aro Baya Rufe Katara
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa JKS Mai Tsawon Tarihin Sama Da Shekaru 100 Ta Dore A Kan Mulki

14 hours ago
Atiku, Obi, El-Rufai, Amaechi Da Wasu Sun Halarci Taron ADC Na jam’iyyar Haɗaka
Manyan Labarai

Atiku, Obi, El-Rufai, Amaechi Da Wasu Sun Halarci Taron ADC Na jam’iyyar Haɗaka

14 hours ago
Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump
Kasashen Ketare

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

17 hours ago
Next Post
Ma’aikatar Kula Da Albarkatun Ruwa Ta Kasar Sin Ta Fara Aikin Tabbatar Da Amincin Ruwan Sha A Yankunan Karkara

Ma’aikatar Kula Da Albarkatun Ruwa Ta Kasar Sin Ta Fara Aikin Tabbatar Da Amincin Ruwan Sha A Yankunan Karkara

LABARAI MASU NASABA

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

Kayayyakin Sin Sun Kara Baiwa Masu Sayayya Na Kasa Da Kasa Damar Samun Zabi

July 2, 2025
Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

July 2, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Shugabannin Kasashen BRICS Na 17 A Brazil Da Kuma Ziyarar Aiki A Masar

July 2, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

Sin Na Ci Gaba Da Cika Alkawarin Bude Kasuwarta Ga Duniya

July 2, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Cibiyar Fasahar Da Aka Lalata Lokacin Zanga-Zanga A Kano

July 2, 2025
Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

Zambiya Ta Kaddamar Da Tashar Samar Da Wutar Lantarki Ta Hasken Rana Mafi Girma

July 2, 2025
Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC

July 2, 2025
Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

Yawan Kudin Shiga Da Sin Ta Samu A Fannin Sana’ar Manhaja A Watanni 5 Na Farko Na Bana Ya Wuce Yuan Triliyan 5.5

July 2, 2025
Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar

July 2, 2025
Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

Xi Ya Bukaci Kungiyoyin Matasa Da Dalibai Su Zurfafa Gyare-Gyare Da Kirkire-Kirkire Don Samun Sabbin Nasarori

July 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.