ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Fintiri Da Atiku Suka Gudanar Da Bikin Sallah A Adamawa

by Sadiq
3 years ago
Sallah

Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na Jihar Adamawa ya bi sahun dubban al’ummar musulmi a babban filin idi na tsakiyar birnin Yola domin gudanar da sallah.

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, Barista Auwal Tukur, manyan jami’an gwamnati, da shugabannin masana’antu suma sun halarci sallar.

  • Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano
  • An Kashe Mutum 2, An Raunata 3 A Wani Sabon Hari A Filato

Bayan gudanar da sallar, Khadi Ahmadu Bobboi, babban limamin masallacin Modibbo Adamawa, ya gabatar da wa’azi mai taken tarihi da muhimmancin Idin Babbar Sallah ga al’ummar Musulmi.

ADVERTISEMENT

Bobboi ya yi magana game da nau’o’in dabbobin da ake yankawa, ya kuma jaddada muhimmancin yanka dabbobi masu lafiya bisa hadisan Annabi Muhammad Sallallahu Alaihi Wasallam.

A cikin sakonsa na Sallah, Wazirin AdamWa Alhaji Atiku Abubakar ya taya al’ummar musulmi barka da Sallah tare da yi wa alhazan Adamawa da ke Saudiyya fatan gudanar da aikin Hajjin bana karbabbiya.

LABARAI MASU NASABA

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

Ya kuma yi kira ga al’ummar Musulmi da su ji tsoron Allah su koyi zama lafiya da ‘yan uwansu, inda ya bukaci gwamnatoci da shugabannin al’umma da su koya wa talakawansu dangantaka mai kyau da jituwa.

Ya nuna damuwarsa kan rashin fahimtar juna da ke ci gaba da wanzuwa tsakanin makiyaya da manoma a jihar, inda ya bukace su da su mutunta juna domin samun zaman lafiya.

Ya kuma yi kira ga gwamnati da ta dauki matakin da ya dace a kan masu aikata laifin.

Ya gode wa Gwamna Umaru Fintiri bisa cika alkawuran da ya dauka na samar da ci gaba ga al’ummar jihar, ya kuma yi addu’ar Allah ya ba shi basira don ci gaba da ayyukan alheri a wa’adinsa na biyu.

MASU ALAKA

Sallah
Labarai

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato
Manyan Labarai

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Rahotonni

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Next Post
Zaman Lafiya Zai Bunkasa A Kaduna -Uba Sani

Zaman Lafiya Zai Bunkasa A Kaduna -Uba Sani

LABARAI MASU NASABA

Sallah

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.