• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

’Yansandan Nasarawa Sun Bankado Barayin Da Suka Saci Mota A Taraba

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
'Yansanda

Rundunar ‘yansanda a Jihar Nasarawa ta yi nasarar café wasu mutu biyu a bisa zarginsu da laifin satar wata mota a Karamar Hukumar Lafia dake jihar.

Kakakin rundunar ‘yansandan jihar DSP Rahman Nansel, shi ya bayyana hakan ga manema labarai a Lafia babban birnin jihar.
Nansel ya bayyana cewa barayin su biyu da mai shekara 49 da kuma mai shekara 38 , bayan sun saci motar sai suka gudu zuwa zuwa Taraba da Filato, amma saboda kwazon jami’anmu suka matsa kaimi sai da suka kamo su.

  • ‘Yansanda Sun Cafke Wasu Mutum 5 Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Jihar Jigawa

Ya ce, “A ranar 19 ga Yuli da misalin karfe 4 na yamma, wani ya shigar da korafin sace masa mota a ofishin ‘yansanda na ‘B’ Dibision da ke Lafia, cewa an sace masa mota kirar Toyota Corolla, 2015 da aka ba wa bakanike gyara.

“Duk da haka, wadanda ake zargin su gudu da motar zuwa wani wuri da ba a sani ba, kuma an yi kokarin ganin an isa wurin amma hakan ya ci tura.

Duk da haka runudunar ‘yansandan ‘B’ Dibision ba su yi kasa a gwiwa wajen ci gaba da bincike ba.

LABARAI MASU NASABA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

“Saboda haka, daya daga cikin wadanda ake zargin mai suna Sani Labaran mai shekaru 49 an bibiye shi kuma a kan hanyar Shinge, Lafia, kuma an kama shi a Gembu, jihar Taraba, yayin da aka kama abokin aikinsa Ibeto Nwobodo mai shekaru 38 a Faringada, Jos a garin Jos.

“A yayain gudanar da bincike wadanda ake zargin sun amsa laifinsu inda suka ce sun sayar da motar akan kudi Naira miliyan 2.5.”
Nansel ya kara da cewa kwamishinan ‘yansanda, Maiyaki Baba, ya yaba wa jami’an ‘yansanda da suka gudanar da wannan aiki, ya kuma ce za a gurfanar da wadanda ake zargin a kotu da zarar an kammala bincike.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata
Labarai

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140
Labarai

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Next Post
Kansilolin APC Sun Goyi Bayan Naɗa Ganduje Shugaban APC 

Kansilolin APC Sun Goyi Bayan Naɗa Ganduje Shugaban APC 

LABARAI MASU NASABA

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

Ɓarayi Sun Shiga Ofishin Shugaban Karama Hukuma A Kano, Sun Tafka Sata

November 6, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Majalisa Ta Ɗage Tantance Ministan Tinubu Saboda Rashin Rahoton Tsaro

November 6, 2025
Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.