• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Maida Hankali Ga Hadin Gwiwar Fasahohin Mutum-mutumin Inji A Baje Kolin Fasahohin Mutum-mutumin Inji Na Duniya Na Shekarar 2023

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Maida Hankali Ga Hadin Gwiwar Fasahohin Mutum-mutumin Inji A Baje Kolin Fasahohin Mutum-mutumin Inji Na Duniya Na Shekarar 2023
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

An kaddamar da baje kolin mutum-mutumin inji na duniya na shekarar 2023 a birnin Beijing jiya, taken baje kolin na bana shi ne “bude kofa da yin kirkire-kirkire don samun kyakkyawar makoma tare”, burinsa shi ne baje kolin fasahohin zamani da sabbin nasarorin da aka cimma a fannin fasahar mutum-mutumin inji a duniya, da gina dandalin yin musayar fasahohi da hadin gwiwa da more nasara tare a wannan fanni.

Rahotanni na cewa, yayin bikin baje kolin na bana kamfanonin fasahohin robot na Sin da kasashen waje 160 sun gwada kayayyakinsu kimanin 600 ciki har da sabbin fasahohi zamani 60 karo na farko ne da aka baje kolinsu a gaban duk duniya.

  • Tsarin BRICS Zai Samar Da Yanayi Na Daidaito Ga Kasashe Masu Tasowa

Wakilan hukumomin kasa da kasa, da shehunan malamai, da masana, da ’yan kasuwa da yawansu ya zarce 320 sun halarci taron bisa gayyatar da aka yi musu, wadanda suka gabatar da rahotanni da yin shawarwari a fannonin bude kofa da yin hadin gwiwa, da raya fasahohin mutum-mutumin inji, da maida hankali ga yadda ake amfani da mutum-mutumin inji da kuma sauran muhimman batutuwa.

A yayin taron, za a gabatar da rahoton raya fasahohi da sha’anin mutum-mutumin inji na kasar Sin na shekarar 2023, sabbin munimman fasahohin zamani 10 da za su bullo a tsakanin shekarar 2023 da ta 2024, da kuma kundin makalolin fasahohin mutum-mutumin inji na duniya na shekarar 2023 da sauransu. (Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Liverpool Ta Shiga Cikin Masu Neman Sofyan Amrabat

Next Post

Majalisar NEC Ta Amince Da Raba Naira Biliyan 180 Ga Jihohi 36 Don Rage Radadin Cire Tallafin Fetur 

Related

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

56 minutes ago
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

18 hours ago
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda
Daga Birnin Sin

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

18 hours ago
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

19 hours ago
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

19 hours ago
Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

21 hours ago
Next Post
Majalisar NEC Ta Amince Da Raba Naira Biliyan 180 Ga Jihohi 36 Don Rage Radadin Cire Tallafin Fetur 

Majalisar NEC Ta Amince Da Raba Naira Biliyan 180 Ga Jihohi 36 Don Rage Radadin Cire Tallafin Fetur 

LABARAI MASU NASABA

JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

2025 UTME: Cibiyoyin Zana Jarabawar 11 Na Fuskantar Barazanar Dakatarwa – JAMB

June 17, 2025
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

June 17, 2025
Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

June 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

June 17, 2025
Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

June 17, 2025
Sirikin Buhari Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Kaduna

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

June 17, 2025
Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

June 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

June 17, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.