• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Daukaka Kara Ta Daure Sanata Nwaoboshi Shekara 7 Bisa Laifin Almundahana

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Kotu

Kotun daukaka da ke zamanta a Jihar Legas a ranar Juma’a ta yanke wa Sanatan da ke wakiltar mazabar Delta ta Arewa a Majalisar Dattawa, Peter Nwaoboshi, daurin shekara bakwai a gidan yari.

Sannan kotun ta same shi da kamfanoninsa guda biyu, Golden Touch Construction Project Ltd da Suiming Electrical Ltd, da laifin aikinta mu’amala ta kudade ba bisa ka’ida ba.

  • Kotu Ta Hana Ganduje Ciyo Bashin Biliyan 10 Don Sanya CCTV a Kano
  • Kiki-kakar Mallakar Makami A Zamfara…

Hukuncin na kotun daukaka karar na zuwa ne bayan samun nasarar daukaka kara da hukumar EFCC ta yi don kalubalantar hukuncin da Justice Chukwujekwu Aneke na babbar kotun tarayya da ke Legas, ya yanke a ranar 18 ga watan Yunin 2021, inda ya sallami wanda ake kara tare da wanke shi bisa tuhume-tuhume guda biyu da suka kunshi zamba da halasta kudin haram.

EFCC ta gudanar da wadanda take kara su uku ne bisa mallakar kadara mai suna Guinea House, da ke layin Marine, a Apapa, Lagos, kan kudi miliyan N805. Daga cikin kudaden da aka biya dillalin muhallin, kimamin naira miliyan N322 da Suiming Electrical Ltd suka tura a madadin Nwaoboshi da Golden Touch Construction Project Ltd, ana zargin kudi ne da aka samu ta hanyar zamba da damfara.

Shi dai Alkali Aneke a shekarar da ta gabata, ya sallami karar ne bisa dogara da cewa masu shigar da kara sun kaza kawo kwararan hujjoji kan wadanda suke tuhuma don haka ya sallami karar a wancan lokacin.

LABARAI MASU NASABA

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

Sai dai a hukuncin da kotun daukaka karar ta yanke a ranar Juma’a, ta ce masu shigar da kara sun tabbatar da kwararan hujjojin da suka dace kan wadanda suke tuhuma, kan haka ne kotun ta samu wadanda ake zargin da laifi tare da yanke hukunci a kansu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka
Manyan Labarai

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025
Next Post
Mohamed Salah Ya Sabunta Kwantiraginsa A Liverpool

Mohamed Salah Ya Sabunta Kwantiraginsa A Liverpool

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025
Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025
Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Wadi Al-Salam: Maƙabartar Musulmai Mafi Girma A Duniya

November 2, 2025
An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

An Bude Sabon Babin Huldar Sin Da Koriya Ta Kudu

November 2, 2025
Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

Shin Mene Ne Matsalar Liverpool A Wannan Kakar?

November 2, 2025
A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

A Kan Wa Trump Ke Son Kaddamar Da Hari a Najeriya?

November 2, 2025
Maganin Nankarwa (3)

Maganin Nankarwa (3)

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Dalilin Da Ya Sa Hukumar NIWA Ta Fara Gyaran Hanyoyin Ruwa A Jihar Legas

November 2, 2025
Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

Tsokaci Dangane Da Juyin Mulki A Nahiyar Afirka

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.