• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yau Za’a Raba Jadwalin Kofin Zakarun Turai: Abinda Yakamata Ku Sani 

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Zakarun turai

A yau Alhamis 31 ga watan Agusta za’a raba jadawalin kofin zakarun turai na kakar wasa ta 2022 zuwa 2024. 

 

Gasar ita ce karo ta 56, za a raba jadawalin ne a birnin Monaco dake kasar Faransa kuma an fara buga gasar ne tun a shekara ta 1955 zuwa 1956.

  • Tottenham Da Chelsea Na Zawarcin Ansu Fati Na Barcelona

Za’a buga wasan karshe na wannan kakar a filin wasa na Wembley dake birnin London din kasar Ingila kuma shi ne karo na uku da za a buga wasan karshe a filin tun da aka canjawa gasar suna.

 

LABARAI MASU NASABA

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

Ga jerin kasashen da suke da wakilai a gasar ta bana:

Ingila: Arsenal, Manchester City, Manchester United, Newcastle

 

Spaniya: Atletico Madrid, Barcelona, Real Madrid, Real Sociedad, Sevilla

 

Jamus: Bayern Munich, Borussia Dortmund, RB Leipzig, Union Berlin

 

Italiya: Inter Milan, Lazio, AC Milan, Napoli

 

Faransa: Paris Saint-Germain, Lens

 

Portugal: Porto, Benfica, Braga

 

Holland: Feyenoord, PSV

 

Austria: Red Bull Salzburg

 

Scotland: Celtic

 

Serbia: Red Star Belgrade

 

Ukraine: Shakhtar Donetsk

 

Switzerland: Young Boys

 

Turkey: Galatasaray

 

Belgium: Antwerp

 

Denmark: Copenhagen

 

Yadda Za a raba jadawalin

 

Tukunya ta 1: Manchester City, Sevilla, Bayern Munich, PSG, Barcelona, Benfica, Napoli and Feyenoord.

 

Tukunya ta 2: Real Madrid, Manchester United, Inter Milan, Borussia Dortmund, Atletico Madrid, RB Leipzig, Porto and Arsenal.

 

Tukunya ta 3: Shakhtar Donetsk, Salzburg, Milan, Lazio, Red Star, (Real Sociedad and Celtic (provisional teams)) (Draw not defined).

 

Tukunya ta 4: Lens, Newcastle, Union Berlin (Draw not defined)

 

Kungiyoyin da suka fito daga kasa daya ba zasu hadu ba a cikin rukuni a dokar

 

za’ a buga wasan karshe a filin wasa na Wembley dake London a ranar daya ga watan Yuni na shekara ta 2024.

 

kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ce dai ta lashe kofin a kakar data gabata.

 

Kungiyoyi 23 ne suka taba lashe gasar a tarihi kuma Real Madrid ce ta fi kowacce kungiya lashe kofin inda take da guda 14 ciki har da na farko da aka fara bugawa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray
Wasanni

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi
Wasanni

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025
El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid
Wasanni

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

October 26, 2025
Next Post
Matsalar tsaro

Matsalar Tsaro: ‘Yan Nijeriya 23,000 Sun Yi Batan-dabo – Gwamnatin Tarayya

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Gwamnatin Tarayya Da Stellar Steel, Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Habaka Karafan Cikin Gida

October 31, 2025
Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

Ƴansanda Sun Kama  Wani Mai Wasa Da Bindiga AK-47 A Cikin Wani Bidiyo A Adamawa

October 31, 2025
Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

NPA Da Ƙungiyar Injiniyoyi Ta Yi Haɗaka Don Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa

October 31, 2025

Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda

October 31, 2025
Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

Yan Nijeriya Na Ɗanɗana Kuɗarsu Kan Jinkirta Cire Tallafin Mai – Sarki Sanusi

October 31, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai

October 31, 2025
Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare

October 31, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Xi Jinping Ya Halarci Kwarya-Kwaryan Taron Shugabannin APEC Na 32 Tare Da Gabatar Da Jawabi

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.