• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yau Za’a Raba Jadwalin Kofin Zakarun Turai: Abinda Yakamata Ku Sani 

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Wasanni
0
Zakarun turai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Alhamis 31 ga watan Agusta za’a raba jadawalin kofin zakarun turai na kakar wasa ta 2022 zuwa 2024. 

 

Gasar ita ce karo ta 56, za a raba jadawalin ne a birnin Monaco dake kasar Faransa kuma an fara buga gasar ne tun a shekara ta 1955 zuwa 1956.

  • Tottenham Da Chelsea Na Zawarcin Ansu Fati Na Barcelona

Za’a buga wasan karshe na wannan kakar a filin wasa na Wembley dake birnin London din kasar Ingila kuma shi ne karo na uku da za a buga wasan karshe a filin tun da aka canjawa gasar suna.

 

Labarai Masu Nasaba

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

Ga jerin kasashen da suke da wakilai a gasar ta bana:

Ingila: Arsenal, Manchester City, Manchester United, Newcastle

 

Spaniya: Atletico Madrid, Barcelona, Real Madrid, Real Sociedad, Sevilla

 

Jamus: Bayern Munich, Borussia Dortmund, RB Leipzig, Union Berlin

 

Italiya: Inter Milan, Lazio, AC Milan, Napoli

 

Faransa: Paris Saint-Germain, Lens

 

Portugal: Porto, Benfica, Braga

 

Holland: Feyenoord, PSV

 

Austria: Red Bull Salzburg

 

Scotland: Celtic

 

Serbia: Red Star Belgrade

 

Ukraine: Shakhtar Donetsk

 

Switzerland: Young Boys

 

Turkey: Galatasaray

 

Belgium: Antwerp

 

Denmark: Copenhagen

 

Yadda Za a raba jadawalin

 

Tukunya ta 1: Manchester City, Sevilla, Bayern Munich, PSG, Barcelona, Benfica, Napoli and Feyenoord.

 

Tukunya ta 2: Real Madrid, Manchester United, Inter Milan, Borussia Dortmund, Atletico Madrid, RB Leipzig, Porto and Arsenal.

 

Tukunya ta 3: Shakhtar Donetsk, Salzburg, Milan, Lazio, Red Star, (Real Sociedad and Celtic (provisional teams)) (Draw not defined).

 

Tukunya ta 4: Lens, Newcastle, Union Berlin (Draw not defined)

 

Kungiyoyin da suka fito daga kasa daya ba zasu hadu ba a cikin rukuni a dokar

 

za’ a buga wasan karshe a filin wasa na Wembley dake London a ranar daya ga watan Yuni na shekara ta 2024.

 

kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ce dai ta lashe kofin a kakar data gabata.

 

Kungiyoyi 23 ne suka taba lashe gasar a tarihi kuma Real Madrid ce ta fi kowacce kungiya lashe kofin inda take da guda 14 ciki har da na farko da aka fara bugawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Litinin Za A Kaddamar Da Jirgin Kasan Legas Da Zai Rika Jigilar Fasinja 175,000

Next Post

Matsalar Tsaro: ‘Yan Nijeriya 23,000 Sun Yi Batan-dabo – Gwamnatin Tarayya

Related

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata
Wasanni

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

1 day ago
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari
Wasanni

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

2 days ago
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa
Wasanni

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

2 days ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Wasanni

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

3 days ago
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?
Wasanni

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

4 days ago
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr
Wasanni

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

6 days ago
Next Post
Matsalar tsaro

Matsalar Tsaro: ‘Yan Nijeriya 23,000 Sun Yi Batan-dabo – Gwamnatin Tarayya

LABARAI MASU NASABA

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

July 1, 2025
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.