• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukuncin Zaben Gwamnan Kano: Magoya Bayan NNPP Da APC Sun Dukufa Addu’o’i

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Labarai
0
Hukuncin Zaben Gwamnan Kano: Magoya Bayan NNPP Da APC Sun Dukufa Addu’o’i
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A gabanin yanke hukuncin da kotun sauraron korafe-korafen zaben da ke zaman ta a Kano, magoya bayan jam’iyyar APC sun bayyana cewa addu’ar da suke ba ta riya ba ce, don haka suka ce ta su ba irin ta sauran ba ce.

Mashawarci na musamman kan harkokin gyaran motoci, Alhaji Idris Hassan ne ya bayyana haka a lokacin taron addu’ar da aka gudanar a unguwar Gwagwarwa da ke yankin karamar hukumar Nasarawa, inda ya ce magoya bayan jam’iyyar APC suna cikin nutsuwa kuma a wajen Allah suke neman nasara ba wurin kowa ba.

  • Xi Ya Taya Wata Jami’a Murnar Cika Shekaru 70 Da Kafuwa, Sannan Zai Ba Da Jawabi A Yayin Bikin Bude CIFTIS Na 2023
  • Abubuwa Takwas Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Bai Wa Fifiko

Ya kara da cewa jama’ar Jihar Kano na nadamar abin da ya faru a lokacin zaben da ya gabata, musamman ganin yadda wannan gwamnatin ke yi wa harkokin ci gaban Kano dibar karan mahaukaciya.

“Babu shakka mu muna da cikakkiyar tarbiyar da muke mutunta na gaba da mu, muna kira da goya bayan Dakta Nasiru Yusuf Gawuna da mataimakinsa Alhaji Murtala Sule Garo su ci gaba da hakuri.”

Shi ma da yake gabatar da nasa jawabin a wurin taron addu’ar, tsohon daraktan hukuma Zakka da Khubusi na Jihar Kano, Alhaji Safiyanu Ibrahim Abubakar Gwagwarwa (Tafidan Gwagwarwa), ya bayyana cewa, “Muna tawassili da sunayen Allah mai tsarki da alkur’aninsa, muna kuma da yakin cewa wanda muke neman a wurinsa wadataccen sarki ne, yana amasa tsarkakkiyar addu’ar da ba riya a cikinta, wannan ta sa mu idan za mu yi addu’a tsakaninmu da mahaliccin muke yi, ba wai tallata abubuwan da ya kamata ba.”

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Tafidan na Gwagwarwa ya kuma yi tsokaci kan Sallar Alkunut da Gwamnatin Kwankwasiyya ta gudanar, inda ya ce wannan ba haka Allah ya ce a yi sallatul hajati ba, “A ina aka ce limamin irin wannan sallah ya yi huduba, sannan ya kama banbadanci tare da aibata wasu jama’a, don haka muna da yakinin sun ruguza kansu a wurin wanda ya kamata a ce an kyautatawa ayyuka ba a yi domin riya ba.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Abun Al’ajabi: Wasu Mutanen Gari Sun Sace Matan ‘Yan Bindiga Da Nufin Ramuwar Gayya A Zamfara

Next Post

Fargabar Ambaliyar Ruwa A Jihohi 13 Ta Karu

Related

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3
Manyan Labarai

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

7 minutes ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

1 hour ago
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Labarai

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

3 hours ago
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?
Manyan Labarai

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

4 hours ago
Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari
Labarai

Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

13 hours ago
VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano
Labarai

VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

13 hours ago
Next Post
Fargabar Ambaliyar Ruwa A Jihohi 13 Ta Karu

Fargabar Ambaliyar Ruwa A Jihohi 13 Ta Karu

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

July 16, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

July 16, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Yara 2 Sun Kuɓuta Bayan Shafe Shekaru 6 A Hannun Boko Haram A Borno

July 16, 2025
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

July 16, 2025
Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

Sin Ta Yi Nasarar Harba Kumbon Dakon Kaya Na Tianzhou-9

July 15, 2025
Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Ƙungiyar Buzaye Ta Yi Wa Nijeriya Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 15, 2025
VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

VFS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Yin Biza Zuwa Birtaniya A Kano

July 15, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.