ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukuncin Zaben Gwamnan Kano: Magoya Bayan NNPP Da APC Sun Dukufa Addu’o’i

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 years ago
NNPP

A gabanin yanke hukuncin da kotun sauraron korafe-korafen zaben da ke zaman ta a Kano, magoya bayan jam’iyyar APC sun bayyana cewa addu’ar da suke ba ta riya ba ce, don haka suka ce ta su ba irin ta sauran ba ce.

Mashawarci na musamman kan harkokin gyaran motoci, Alhaji Idris Hassan ne ya bayyana haka a lokacin taron addu’ar da aka gudanar a unguwar Gwagwarwa da ke yankin karamar hukumar Nasarawa, inda ya ce magoya bayan jam’iyyar APC suna cikin nutsuwa kuma a wajen Allah suke neman nasara ba wurin kowa ba.

  • Xi Ya Taya Wata Jami’a Murnar Cika Shekaru 70 Da Kafuwa, Sannan Zai Ba Da Jawabi A Yayin Bikin Bude CIFTIS Na 2023
  • Abubuwa Takwas Da Gwamnatin Tinubu Za Ta Bai Wa Fifiko

Ya kara da cewa jama’ar Jihar Kano na nadamar abin da ya faru a lokacin zaben da ya gabata, musamman ganin yadda wannan gwamnatin ke yi wa harkokin ci gaban Kano dibar karan mahaukaciya.

ADVERTISEMENT

“Babu shakka mu muna da cikakkiyar tarbiyar da muke mutunta na gaba da mu, muna kira da goya bayan Dakta Nasiru Yusuf Gawuna da mataimakinsa Alhaji Murtala Sule Garo su ci gaba da hakuri.”

Shi ma da yake gabatar da nasa jawabin a wurin taron addu’ar, tsohon daraktan hukuma Zakka da Khubusi na Jihar Kano, Alhaji Safiyanu Ibrahim Abubakar Gwagwarwa (Tafidan Gwagwarwa), ya bayyana cewa, “Muna tawassili da sunayen Allah mai tsarki da alkur’aninsa, muna kuma da yakin cewa wanda muke neman a wurinsa wadataccen sarki ne, yana amasa tsarkakkiyar addu’ar da ba riya a cikinta, wannan ta sa mu idan za mu yi addu’a tsakaninmu da mahaliccin muke yi, ba wai tallata abubuwan da ya kamata ba.”

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Tafidan na Gwagwarwa ya kuma yi tsokaci kan Sallar Alkunut da Gwamnatin Kwankwasiyya ta gudanar, inda ya ce wannan ba haka Allah ya ce a yi sallatul hajati ba, “A ina aka ce limamin irin wannan sallah ya yi huduba, sannan ya kama banbadanci tare da aibata wasu jama’a, don haka muna da yakinin sun ruguza kansu a wurin wanda ya kamata a ce an kyautatawa ayyuka ba a yi domin riya ba.”

NNPP
Abdullahi Muh'd Sheka
+ postsBio
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Sakamakon Matsin Lambar Jami’an Tsaro, ‘Yan Ta’adda Na Fuskantar Ƙarancin Abinci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Kisan Gillar Mutum 7 A Kano: Sarakuna Da Malamai Da Iyaye Sun Nemi A Gaggauta Yanke Wa Waɗanda Ake Zargi Hukunci
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi
  • Abdullahi Muh'd Sheka
    https://hausa.leadership.ng/author/abdullahi-muhd-sheka/
    Faɗace-Faɗacen Daba Da Ƙwacen Waya A Kano Ya Ɗauki Sabon Salo

MASU ALAKA

Ta’addanci
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’
Tsaro

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Next Post
Fargabar Ambaliyar Ruwa A Jihohi 13 Ta Karu

Fargabar Ambaliyar Ruwa A Jihohi 13 Ta Karu

LABARAI MASU NASABA

Ta’addanci

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda Takwas A Katsina

July 9, 2026
Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

Me Ya Sa Aka Ce Kasar Sin Ta Ceci Tattalin Arzikin Duniya?

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa ONSA Kan Shirin Horon Masu Tsaron Daji ‘Forest Guards’

July 9, 2026
Auto Draft

TCN Ta Kammala Gyaran Layin Wutar Lantarkin Zaria–Funtua 132kV

July 9, 2026
Auto Draft

DSS Ta Kama ‘Yar Jarida Zainab Sodiq Kan Zargin Mallakar Drone Ba Tare da Cikakkun Takardu ba

July 9, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji

July 9, 2026
Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

Shaidar EFCC Ya Ce Sirika Bai Sanya Hannu A Takardun Kwangilar Naira Biliyan 2 Ba

July 9, 2026
’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A  Jihar Benuwai

’Yan Bindiga Sun Kashe Farfesa Har Lahira A Jihar Benuwai

July 9, 2026
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Hallaka Shugaban ’Yan Bindiga, Sun Daƙile Hare-hare A Zamfara

July 9, 2026
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Iran Da Su Aiwatar Da Cikakkiyar Takardar Bayanin Fahimtar Juna Da Aka Cimma

July 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.