• English
  • Business News
Wednesday, June 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Cafke ‘Yan Kasar Philippines 11 Kan Safarar Hodar Iblis Kilo 13.65 Zuwa Nijeriya

by Abubakar Abba
3 years ago
in Labarai
0
NDLEA Ta Cafke ‘Yan Kasar Philippines 11 Kan Safarar Hodar Iblis Kilo 13.65 Zuwa Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar da ke yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi ta Nijeriya NDLEA ta gurfanar da wasu ‘yan kasar Philippine 11 a gaban Babbar Kotun da ke a jihar Legas bisa zargin su da shigo da Hodar Ibilis cikin Nijeriya da nauyinta ya kai kilogiram 13.65.

Jami’an hukumar sun kuma cafke Jirgin ruwan su mai lamba MV Karteria inda aka gurfanar da su a gaban kotun kan tuhuma hudu ta hada baki da shigo da kayan ta haramtacciyar hanya da kuma safarar miyagun kwayoyin da aka hana shigowa da su cikin kasar nan.

  • ‘Yan Ta’adda Sun Yi Awon-Gaba Da Matafiya Da Yawa, Sun Kona Motoci 8 A Kaduna

Wadanda ake zargin an cafke su ne a ranar 7 ga watan Nuwambar 2021 a tashar Jiragen Ruwa ta GDNL da ke a jihar Legas inda aka bayar da umarnin a aji ye su a gidan gyara hali har zuwa lokacin da mai Shari’ar Alkali Nicholas Oweibo zai yi masu shari’a.

Wadanda ake zargin su ne, Gerapusco Fidel; Antolin Reynante; Bechayoa Edgar; Voltaire Tejero, Kent Ryan; Bryan Kamos; Ralph Christopher; Maningo Dennis; Romnick Albarracin; Ervin Pabuaya da kuma Quetua Judezar Sevilla.

Alkalin kotun mai shari’a Oweibo ya dage sauraron karar zuwa ranar 1 ga watan Yunin 2022.

Labarai Masu Nasaba

Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki Da Alfahari Ne – Obasanjo

Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NDLEA Ta Cafke ‘Yan Kasar Philippines 11 Kan Safarar Hodar Iblis Kilo 13.65 Zuwa Nijeriya

Next Post

‘Yan Sanda Sun Ragargaji ‘Yan Bindiga Da Kwato Bindiga Kirar AK47 Da Babura 4 A Hannunsu

Related

Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki Da Alfahari Ne – Obasanjo
Labarai

Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki Da Alfahari Ne – Obasanjo

58 minutes ago
Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta
Ra'ayi Riga

Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta

1 hour ago
Tinubu Ya Kai Ziyara Benuwe Sakamakon Kisan Kiyashi Da Aka Yi Wa Jama’a
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kai Ziyara Benuwe Sakamakon Kisan Kiyashi Da Aka Yi Wa Jama’a

4 hours ago
PDP Ta Yi Satar Amsa Daga Manufofin Buhari – Tinubu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kwaso ‘Yan Nijeriya Da Suka Maƙale A Isra’ila Da Iran

7 hours ago
An Ɗaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna
Manyan Labarai

An Ɗaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna

8 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

10 hours ago
Next Post
‘Yan Sanda Sun Ragargaji ‘Yan Bindiga Da Kwato Bindiga Kirar AK47 Da Babura 4 A Hannunsu

'Yan Sanda Sun Ragargaji 'Yan Bindiga Da Kwato Bindiga Kirar AK47 Da Babura 4 A Hannunsu

LABARAI MASU NASABA

Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki Da Alfahari Ne – Obasanjo

Nasarorin Gwamna Lawal A Zamfara Abin Mamaki Da Alfahari Ne – Obasanjo

June 18, 2025
Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta

Yafe Harajin Fito: Kasar Sin Na Cika Alkawarinta

June 18, 2025
Tinubu Ya Kai Ziyara Benuwe Sakamakon Kisan Kiyashi Da Aka Yi Wa Jama’a

Tinubu Ya Kai Ziyara Benuwe Sakamakon Kisan Kiyashi Da Aka Yi Wa Jama’a

June 18, 2025
PDP Ta Yi Satar Amsa Daga Manufofin Buhari – Tinubu

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kwaso ‘Yan Nijeriya Da Suka Maƙale A Isra’ila Da Iran

June 18, 2025
An Ɗaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna

An Ɗaure Wani Mutum Wata 6 Kan Satar Takalma A Masallaci A Kaduna

June 18, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Kebbi, Sun Kashe Mutane Da Dama

June 18, 2025
Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

June 18, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

Dalilin Da Ya Sa Sin Ta Samu Bunkasar Tattalin Arziki Mai Dorewa Duk Da Kalubalolin Da Ake Fuskanta A Duniya

June 17, 2025
An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

An Kama Mutane 26 Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Kogi

June 17, 2025
Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

Xi Da Shugabannin Kasashe 5 Na Tsakiyar Asiya Sun Halarci Bikin Rattaba Hannu

June 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.