• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Bayar Da Babbar Gudummawa Ga Gina Al’ummar Duniya Mai Makomar Bai Daya

by CGTN Hausa
2 years ago
sin

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Takardar bayanin ta yi nuni da cewa, shawarar “ziri daya da hanya daya” wani kyakkyawan misali ne na gina al’ummar duniya mai makomar bai daya, kuma wani dandali ne na amfanar jama’ar duniya da yin hadin gwiwa da kasar Sin ta samar wa duniya.

A cewar takardar, ya zuwa watan Yuli na shekarar 2023, fiye da kashi 3 bisa 4 na kasashen duniya da kungiyoyin kasa da kasa sama da 30, sun sanya hannu kan yarjejeniyoyin hadin gwiwar shawarar “ziri daya da hanya daya” da kasar Sin.
Takardar ta kara da cewa, shawarar raya kasa ta duniya, da shawarar samar da tsaro ta duniya, da shawarar wayewar kai da kasar Sin ta gabatar, duk sun zama wani muhimmin ginshiki na gina al’ummar duniya mai makomar bai daya.
Kasar Sin ta gabatar da shawarar gina al’ummar duniya mai makomar bai daya, tare da yin kira ga dukkan kasashen duniya, da su samar da kyakkyawar fahimtar juna, da daukar matakan da suka dace, don tinkarar batutuwan da suka shafi duniya, ta yadda za a karfafa gwiwa da himma ga yunkurin dan Adam na samun kyakkyawar makoma.

  • Xi Ya Yi Kira Ga Lardin Zhejiang Da Ya Rubuta Sabon Babi Na Inganta Zamanantarwa Ta Sin
  • Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Taimakawa Al’ummar Libya Wajen Yakar Bala’in Ambaliyar Ruwa

Takardar bayanin ta kara da cewa, bisa zurfin tunani, kasar Sin ta fahimci cewa, mabambantan al’adu suna da mabambantan fahimtar yanayin wadannan dabi’u, tana kuma mutunta kokarin da jama’ar kasashe daban-daban suke yi na nazarin hanyoyin ci gaban da ya dace da yanayin kasashensu.
Game da wannan takardar bayani, mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin ya jaddada a wajen taron manema labarai da aka yi a yau cewa, yana fatan takardar bayanin za ta taimaka wa mutane daga bangarori daban-daban da kasa da kasa wajen kara fahimtar ma’anar al’umma mai kyakkyawar makoma ta bai daya, da kara sanin babban burin harkokin diflomasiyya masu salon musamman na kasar ta Sin.
Jami’in ya ce, kasar Sin ce ta bada shawara gami da daukar matakai na zahiri, a fannin raya shawarar “ziri daya da hanya daya”, da bullowa gami da aiwatar da shawarwarin da suka shafi ci gaba da tsaro da wayewar kai na duniya, da kara hada kai tare da kasashe da yankuna daban-daban don gina al’umma mai kyakkyawar makoma ta bai daya.

Jami’in ya kara da cewa, kawo yanzu, akwai wakilai daga kasashe sama da 130 da suka tabbatar da cewa za su halarci babban dandalin tattaunawa na hadin-gwiwar kasa da kasa kan shawarar “ziri daya da hanya daya” karo na uku, yayin da wakilai na kungiyoyin kasa da kasa da dama su ma suka tabbatar da halartarsu. (Masu Fassarawa: Ibrahim Yaya, Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal
Daga Birnin Sin

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025
Daga Birnin Sin

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
Next Post
Juan Antonio Samaranch Jr.: Shugaba Xi Muhimmin Abokin Tafiya Ne Na Gasar Olympic

Juan Antonio Samaranch Jr.: Shugaba Xi Muhimmin Abokin Tafiya Ne Na Gasar Olympic

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
TCN

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Batun Umarnin Kotu Na Kama Tsohon Shugaban INEC Ƙage Ne Kawai – Shugaban Jam’iyyar AA 

October 9, 2025
An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.