ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yajin Aiki: Matsayar Da Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Da ‘Yan Kwadago

by Sulaiman
2 years ago
Yajin aiki

Gwamnatin Tarayya ta yi taro da shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC, a ranar 1 ga Oktoba, 2023, dangane da irin matakan da aka ɗauka domin shawo kan kiki-kakar da ta taso tsakanin su, tun bayan cire tallafin fetur.

Ɓangarorin biyu sun yi la’akari da waɗannan batutuwa:

i) Gwamnatin Tarayya ta yi sanarwar maida ƙarin albashin wucin-gadi na ma’aikatan gwamnatin tarayya zuwa naira 35,000, har tsawon watanni shida. An yi hakan ne bayan an sake tuntuɓar Shugaba Bola Tinubu.

ADVERTISEMENT

ii) Gwamnatin Tarayya ta himmatu wajen gaggauta samar da motoci masu amfani da gas, ƙirar bas-bas, domin sauƙaƙa tsadar shiga motocin haya sanadiyyar cire tallafin fetur.

iii) Gwamnatin Tarayya za ta samar da jari ga masu ƙanana da matsakaitan masana’antu ko sana’o’i.

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

iv) Za a ɗauke biyan harajin VAT ga masu sayar da ‘dizal’ har tsawon watanni shida.

v) Gwamnatin Tarayya za ta fara biyan naira 75,000 ga gidaje milyan 15. Amma za a tsittsinka kuɗaɗen gida uku, wato duk wata a riƙa biyan naira 25,000, har wata uku a jere.

Za a fara biyan kuɗaɗen daga Oktoba zuwa Disamba 2023.

Batutuwan Da Aka Tattauna A Wurin Taron:

i) Gwamantin ta roƙi ƙungiyoyin ƙwadago kada su tafi yajin aiki, domin dukkan abubuwan da ake so a cimma ba za su yiwu ba idan ma’aikata na yajin aiki.

ii) Ƙungiyoyin Ƙwadago sun bijiro da batun ƙarin albashi.

iii) An kafa ƙananan kwamitocin da za su bijiro da tsarin tallafin gwamnati, domin sauƙaƙa raɗaɗin tsadar rayuwar da ake fama, tun bayan cire tallafin fetur.

i) An nemi a sasanta rikicin da ke tsakanin ƙungiyoyin sufuri na RTEAN da NURTW na Jihar Legas da gaggawa.

v) NLC da TUC za su duba tayin yiwuwar fasa tafiya yajin aikin da Gwamnatin Tarayya ta roƙe su, domin a ci gaba da tuntuɓar juna.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

December 22, 2025
An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Next Post
Chang

Tawagar Masu Aikin Na’urar Binciken Duniyar Wata Mai Suna Chang’e 5 Ta Kasar Sin Ta Samu Babbar Lambar Yabo

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

Gobara Ta Haddasa Mummunar Asara A Kasuwar Kayan Katako A Kano

December 22, 2025
An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.