• English
  • Business News
Wednesday, July 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Nishadi, Manyan Labarai
0
Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jarumar fina-finan Hausa ta Kannywood, Zuwaira Saleh Pantami wadda aka fi sani da Adama a cikin shiri mai dogon zango na Dadin Kowa, ta bayyana yadda aka yanke mata hukuncin kisa a Saudiyya.

Ta bayyana haka ne, yayin wata hira da jaruma Hadiza Gabon a cikin shirinta na Gabon’s Room Show.

  • Halittar Mata Na Canzawa Bayan Aure
  • Gwamna Uba Sani Ya Taya Sarkin Zazzau Murnar Cika Shekara Uku A Kan Karagar Mulki 

Ta bayyana yadda ta taka sawun barawo a kasar Saudiyya, har aka yanke mata hukuncin kisa.

Adama, ta bayyana cewa an taba yanke mata hukuncin kisa a kasar Saudiyya.

A cikin bayanin da ta yi tace sawun barawo ta taka Allah ne ya kubutar da ita, saboda ba ta aikata laifin da ake tuhumarta ba.

Labarai Masu Nasaba

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

“Wani lokaci na je Umara, amma sai na tafi da irin tarkacen kayyayakin da ake tafiya da su daga nan Nalijeriya don na sayar a can,” in ji Zuwaira.

Ta ce na tafi da irin su daddawa, kuka, kubewa, goro da sauransu, “bayan na sayar sai na ga ribar da na samu har ta ninka jarin.

Sai kawai da na dawo Nijeriya sai na rika sarin irin wadannan kaya, ina tafiya da su Saudiyya, ina sayarwa, ina dawowa ina sake saye na koma.

“Na shafe lokaci mai tsawo ina yin haka, har sai ranar da aka kama ni wanda daga nan ne ban sake yi ba,” in ji ta.

Ta ce zuwan da ta yi na karshe wata rana tana cikin birnin Riyad, sai ta yi kacibus da wata kawa ta ‘yar asalin Sudan, sai ta nemi na rakata gida bayan na raka ta muna zaune a daki sai ga jami’an tsaro birjik.

Adama ta ce a nan aka tarkata dukkan matan da ke cikin dakin sai ofishin ‘yan sanda ,to a nan ne kawar tawa ta ce min gaskiya ke ba ki yi laifi ba, kin dai taka sawun barawo ne kawai.

Wannan kalami da jami’an tsaro su ka ji an yi a kai na ya yi sanadiyyar kubutata in ji Adama.

“Daga baya na gane ashe wai ana zargin sauran wadanda aka kama mu fa laifin kisan wani dattijo.”

Adama ta ce a karshe dai ita an sallame ta, amma sauran su bakwai duk an yanke masu hukuncin kisa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kisan Sojojin Kasar Nijar 29 Ya Ja Hankalin Shugabannin Afirka

Next Post

Salon Shirya Hadadden Sandiwic

Related

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili
Manyan Labarai

Atiku Abubakar Ya Fice Daga PDP, Duba Dalili

7 hours ago
Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya
Manyan Labarai

Peter Obi Ya Kai Wa Iyalan Buhari Ziyarar Ta’aziyya

8 hours ago
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi
Manyan Labarai

Omokri Da Sarki Sun Soki Obi Saboda Rashin Halartar Jana’izar Buhari

9 hours ago
Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3
Manyan Labarai

Kotu Ta Wanke Fayose Daga Zargin Zambar Naira Biliyan 3.3

11 hours ago
Kasa Da Wata Biyu Ya Bar Mulki, Shin Ko Buhari Ya Cika Wa ‘Yan Nijeriya Alkawarin Da Ya Yi Mu Su?
Manyan Labarai

EU, Turkiyya Da Sauran Ƙasashe Sun Yi Ta’aziyyar Rasuwar Buhari

16 hours ago
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura
Manyan Labarai

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

1 day ago
Next Post
Salon Shirya Hadadden Sandiwic

Salon Shirya Hadadden Sandiwic

LABARAI MASU NASABA

Dubun Wasu Mutane 20 Da Ake Zargi Da Safarar Makamai A Kwara Ta Cika

Dubun Wasu Mutane 20 Da Ake Zargi Da Safarar Makamai A Kwara Ta Cika

July 16, 2025
Jarin Kasar Sin Ya Bada Gudunmawa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Zimbabwe

Jarin Kasar Sin Ya Bada Gudunmawa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Zimbabwe

July 16, 2025
Kwalejin Digiri Na Biyu Ta ABU Ta Ƙaddamar Da Sabbin Ɗalibai A Zariya

Kwalejin Digiri Na Biyu Ta ABU Ta Ƙaddamar Da Sabbin Ɗalibai A Zariya

July 16, 2025
An Gudanar Da Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin SCO A Tianjin

An Gudanar Da Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin SCO A Tianjin

July 16, 2025
PDP Ba Za Ta Damu Da Rashin Atiku Ba – Gwamna Makinde

PDP Ba Za Ta Damu Da Rashin Atiku Ba – Gwamna Makinde

July 16, 2025
Fasahar Amfani Da ’Yan Sandan Mutum-Mutumi Ta Kasar Sin Na Iya Taimaka Wa Tsaro A Afirka

Fasahar Amfani Da ’Yan Sandan Mutum-Mutumi Ta Kasar Sin Na Iya Taimaka Wa Tsaro A Afirka

July 16, 2025
Farashin Kayayyaki Sun Sauka A Watan Yuni 2025

Farashin Kayayyaki Sun Sauka A Watan Yuni 2025

July 16, 2025
Kasar Sin Na Inganta Samun Nasara Ga Kowane Bangare A Fannin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki A Duniya

Kasar Sin Na Inganta Samun Nasara Ga Kowane Bangare A Fannin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki A Duniya

July 16, 2025
Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

Afrika Ta Zama Kasuwar Sayar Da Man Fetur Mara Inganci – Dangote

July 16, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

Xi Jinping Ya Mika Sakon Ta’aziyya Zuwa Ga Takwaransa Na Najeriya Bisa Rasuwar Muhammadu Buhari

July 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.