• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
in Nishadi, Manyan Labarai
0
Yadda Na Tsira Bayan Hukuncin Kisan Da Aka Yanke Min A Saudiyya -Adama Dadin Kowa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jarumar fina-finan Hausa ta Kannywood, Zuwaira Saleh Pantami wadda aka fi sani da Adama a cikin shiri mai dogon zango na Dadin Kowa, ta bayyana yadda aka yanke mata hukuncin kisa a Saudiyya.

Ta bayyana haka ne, yayin wata hira da jaruma Hadiza Gabon a cikin shirinta na Gabon’s Room Show.

  • Halittar Mata Na Canzawa Bayan Aure
  • Gwamna Uba Sani Ya Taya Sarkin Zazzau Murnar Cika Shekara Uku A Kan Karagar Mulki 

Ta bayyana yadda ta taka sawun barawo a kasar Saudiyya, har aka yanke mata hukuncin kisa.

Adama, ta bayyana cewa an taba yanke mata hukuncin kisa a kasar Saudiyya.

A cikin bayanin da ta yi tace sawun barawo ta taka Allah ne ya kubutar da ita, saboda ba ta aikata laifin da ake tuhumarta ba.

Labarai Masu Nasaba

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

“Wani lokaci na je Umara, amma sai na tafi da irin tarkacen kayyayakin da ake tafiya da su daga nan Nalijeriya don na sayar a can,” in ji Zuwaira.

Ta ce na tafi da irin su daddawa, kuka, kubewa, goro da sauransu, “bayan na sayar sai na ga ribar da na samu har ta ninka jarin.

Sai kawai da na dawo Nijeriya sai na rika sarin irin wadannan kaya, ina tafiya da su Saudiyya, ina sayarwa, ina dawowa ina sake saye na koma.

“Na shafe lokaci mai tsawo ina yin haka, har sai ranar da aka kama ni wanda daga nan ne ban sake yi ba,” in ji ta.

Ta ce zuwan da ta yi na karshe wata rana tana cikin birnin Riyad, sai ta yi kacibus da wata kawa ta ‘yar asalin Sudan, sai ta nemi na rakata gida bayan na raka ta muna zaune a daki sai ga jami’an tsaro birjik.

Adama ta ce a nan aka tarkata dukkan matan da ke cikin dakin sai ofishin ‘yan sanda ,to a nan ne kawar tawa ta ce min gaskiya ke ba ki yi laifi ba, kin dai taka sawun barawo ne kawai.

Wannan kalami da jami’an tsaro su ka ji an yi a kai na ya yi sanadiyyar kubutata in ji Adama.

“Daga baya na gane ashe wai ana zargin sauran wadanda aka kama mu fa laifin kisan wani dattijo.”

Adama ta ce a karshe dai ita an sallame ta, amma sauran su bakwai duk an yanke masu hukuncin kisa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kisan Sojojin Kasar Nijar 29 Ya Ja Hankalin Shugabannin Afirka

Next Post

Salon Shirya Hadadden Sandiwic

Related

majalisar kasa
Manyan Labarai

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

3 hours ago
MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama
Manyan Labarai

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

18 hours ago
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami
Manyan Labarai

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

21 hours ago
Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye
Manyan Labarai

Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye

1 day ago
Gwamnatin Jigawa Ta Dage Komawa Makaranta Saboda Kidayar Jama’a
Manyan Labarai

Gini Ya Rushe A Jigawa, Mutum 1 Ya Rasu, 7 Sun Jikkata

1 day ago
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kai Hare-hare 261, ‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 1,950 A Watan Agusta – NOA

2 days ago
Next Post
Salon Shirya Hadadden Sandiwic

Salon Shirya Hadadden Sandiwic

LABARAI MASU NASABA

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

September 10, 2025
majalisar kasa

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

September 9, 2025
IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

September 9, 2025
An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

September 9, 2025
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

September 9, 2025
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

September 9, 2025
Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

September 9, 2025
Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

September 9, 2025
Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.