• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Likitocin Kasar Sin Dake Taka Rawarsu A Nahiyar Afirka

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Likitocin Kasar Sin Dake Taka Rawarsu A Nahiyar Afirka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kongo (Brazzaville), tana yamma maso tsakiyar nahiyar Afirka. A yammacin Brazzaville, babban birnin kasar, akwai asibitin sada zumunta na kasar Sin da Congo, wanda aka gina shi da taimakon kasar Sin, wanda kuma cikin shekaru 10 da suka gabata, a kai a kai ya zama asibiti mafi samun karbuwa a kasar Kongo.

A Kongo (Brazzaville) dake cikin yankin equatorial, abu ne mai sauki mutane su kamu da cututtukan ido, amma likitocin wurin dake iya yin tiyatar ido ’yan kadan ne. Tare da goyon bayan “Aikin tallafi tsakanin asibitoci” na kasar Sin, asibitin sada zumunta na Sin da Kongo ya kafa cibiyar kula da ido ta kasar Sin da Kongo (Brazzaville), wanda cikin sauri ya zama sashen da ya fi karbar adadin masu fama da ciwo a asibitin.

  • CMG Ya Hada Gwiwa Da Kafofin Yada Labaru Na Kasashen Da Ke Bin Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya”
  • Xi Ya Fadawa Schumer Yadda Sin Da Amurka Za Su Daidaita Zai Tabbatar Da Makomar Bil Adama

A ranar 30 ga watan Maris na shekarar 2013, lokacin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya ziyarci kasar Congo (Brazzaville), ya ziyarci tawagar likitocin kasar dake gudanar da ayyukan ba da agaji a asibitin sada zumunta na Sin da Kongo, inda a karo na farko ya gabatar da ruhin tawagogin likitocin kasar Sin, wato “Ba tsoron wahala, kokarin ba da gudummawa, ceton rayuka da warkar da wadanda suka ji rauni, da nuna kauna marar iyaka”.

Shekaru 10 ke nan, a watan Fabrairun shekarar 2023, shugaba Xi Jinping ya sake ambaton ruhin tawagar likitocin kasar Sin, yayin da yake ba da amsa ga rukuni na 19, na tawagar likitocin kasar Sin dake ba da agaji a Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya.

A cikin shekaru 10 da suka gabata, kasar Sin ta aike da tawagar likitoci fiye da 6,000 zuwa kasashe 58, wadanda suka yi wa mutane miliyan 22 hidima a kasashen da suka samu tallafin, kana ta gudanar da ayyukan ba da jinya ba tare da karbar kudi ba har kusan dubu daya. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JapanKongoLikitocin sin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Falasdinu Da Isra’ila: Saudiyya Ta Dakatar Da Duk Wata Tattaunawa Da Isra’ila

Next Post

Gasar Wasannin Asiya Ta Hangzhou Kyauta Ce Ta Musamman Da Kasar Sin Ta Bai Wa Duniya

Related

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan
Daga Birnin Sin

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

1 hour ago
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

2 hours ago
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5
Daga Birnin Sin

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

3 hours ago
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu
Daga Birnin Sin

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

4 hours ago
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani
Daga Birnin Sin

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

5 hours ago
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya
Daga Birnin Sin

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

1 day ago
Next Post
Asiya

Gasar Wasannin Asiya Ta Hangzhou Kyauta Ce Ta Musamman Da Kasar Sin Ta Bai Wa Duniya

LABARAI MASU NASABA

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

Zhao Leji Ya Kai Ziyarar Sada Zumunta A Kyrgyzstan

July 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

July 27, 2025
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.