ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Akwai Bukatar Sin Da Amurka Su Hada Hannu Domin Kyautata Dangantakarsu

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

Ma’aikatar harkokin wajen Sin ta ce kasar na fatan Amurka za ta cika alkawarin da ta yi cewa, ba ta neman sabon yakin cacar baka ko rikici da kasar Sin, kuma za ta hada hannu da Sin din wajen mayar da huldarsu bisa turbar da ta dace.

Kakakin ma’aikatar Mao Ning ce ta bayyana haka a jiya, yayin da take amsa tambaya game da ganawar shugabannin kasashen biyu dake tafe.

  • Xi Jinping Ya Tashi Zuwa Kasar Amurka Domin Gudanar Da Taron Shugabannin Kasashen Sin Da Amurka Da Taron APEC Karo Na 30
  • Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Shekara-shekara Na ’Yan Kasuwan Mashigin Taiwan

Ta ce tuni Sin ta sanar da cewa shugabanta Xi Jinping zai ziyarci Amurka bisa gayyatar da aka yi masa, tana mai cewa, shugabannin biyu za su yi tattaunawa mai zurfi kan muhimman batutuwan da suka shafi kyautata dangantakar kasashensu da ma manyan batutuwan dake da alaka da zaman lafiya da ci gaban duniya.

ADVERTISEMENT

Ta ce a huldarta da Amurka, kasar Sin ta kasance mai bin ka’idojin mutunta juna da dangantakar moriyar juna da shugabanta ya gabatar. Kuma takara tsakanin kasashe ba ta dace da yanayin da ake ciki ba, haka kuma ba za ta warware matsalolin Amurka ko kalubalen duniya ba.

Da aka tabo batun Taiwan, Mao Ning ta ce wannan batu ne na cikin gidan Sin da al’ummarta ne kadai za su iya warwarewa. Kuma yayin ganawar da suka yi a tsibirin Bali, gwamnatin Amurka ta bayyana karara cewa ba ta goyon bayan ‘yancin kan yankin, don haka ya kamata ta kiyaye tare da bin manufar kasar Sin daya tak a duniya, kana ta yi adawa da ayyukan dake neman ‘yancin kan Taiwan.

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Dangane da batun Tekun Kudancin Sin kuwa, kakakin ta ce a shirye Sin take ta warware matsalar tare da kasashe masu ruwa da tsaki ta hanyar tattaunawa da tuntubar juna. Haka kuma a shirye take ta kare cikakken ‘yanci da yankunanta.

Har ila yau, Mao Ning ta bayyana cewa, duniya na sa ido sosai kan rikicin Palasdinu da Isra’ila, kuma har kullum, Sin na goyon bayan adalci, kana tana tuntubar dukkan bangarori, kuma burinta shi ne ganin an dakatar da rikicin tare da kare fararen hula.

Ta ce Sin na fatan Amurka za ta dauki matsayar da ta dace da taka rawar gani wajen ganin an dakatar da bude wuta nan ba da jimawa ba. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara
Daga Birnin Sin

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Yadda Ma’aikatan MDD A Nijeriya Suka Girmama Takwarorinsa Da Aka Kashe A Gaza

Yadda Ma’aikatan MDD A Nijeriya Suka Girmama Takwarorinsa Da Aka Kashe A Gaza

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.