• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masana Sun Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Karkashin BRI Domin Bunkasa Ayyukan Masana’antu A Nahiyar Afrika

by CGTN Hausa
2 years ago
Afrika

Masana sun yi kira da a yi kokarin aiwatar da yarjejeniyar kafa yankin ciniki mara shinge ta nahiyar Afrika AfCFTA, tare da bunkasa hadin gwiwar Sin da Afrika karkashin shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya wato BRI, domin ingiza ci gaba mai dorewa a nahiyar.

An yi wannan kira ne lokacin gabatar da sakamakon wani bincike, a yayin wata zama kan yarjejeniyar yankin ciniki mara shinge ta Afrika AfCFTA da bunkasa ayyukan masana’antu a nahiyar, wanda aka yi jiya Asabar a gefen taron tattauna batutuwan tattalin arzikin Afrika a birnin Addis Ababa na kasar Habasha. Taron mai taken ‘Wajibcin raya ayyukan masana’antu mai dorewa a Afrika,” ya hada masana da bangarori masu zaman kansu da manazarta da matasa.

  • Xi: Barka Da Zuwa Sin Don Yawo Da Kallo
  • Xi Ya Gabatar Da Wani Shiri: Kirkirar “Shekaru 30 Masu Faida” Nan Gaba Na Ci Gaban Yankin Asiya Da Pasific

Wata sanarwar da hukumar kula da tattalin arzikin nahiyar Afrika ta MDD (UNECA) ta fitar jiya, ta ce masanan sun ce aiwatar da kunshin yarjejeniyar, zai matukar bunkasa harkokin cinikayya a nahiyar ba tare da matsi kan sauyin yanayi ba.

Game da shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya da Sin ta gabatar kuwa, Abas Omar, wani mai neman digirin-digirgir kan harkokin tattalin arziki a cibiyar nazarin tattalin arziki da harkokin gudanarwa ta kasar Sin, ya ce shawarar ta kara wa masana’antun nahiyar Afrika daraja, yana mai cewa, duk da cewa, ababen more rayuwa kadai ba su isa bunkasa harkokin masana’antu ba, shawarar na bunkasa samar da ababen more rayuwa a nahiyar domin inganta ayyukan masana’antu. (Fa’iza Mustapha)

 

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Next Post
Yadda Gasar Firimiyar Bana Ta Shammaci Mutane

Yadda Gasar Firimiyar Bana Ta Shammaci Mutane

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.