ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Badakala: Majalisar Wakilai Ta Bayar Da Umurnin Cafke Gwamnan CBN, Babban Akanta Na Kasa Da Sauransu 

by Sulaiman
2 years ago
CBN

Kwamitin majalisar wakilai mai kula da kararrakin jama’a ya bayar da umurnin sammacin kama gwamnan babban bankin Nijeriya, Olayemi Cardoso, kan kin gurfana a gabanta domin amsa tambayoyi kan harkokin man fetur.

Kwamitin ya kuma bayar da umurnin kama Akanta Janar na Tarayya, Oluwatoyin Madein da wasu mutane 17.

  • Kisan Masu Mauludi A Kaduna Abun Takaici Ne – Bukola Saraki
  • ‘Yansandan Sun Kama Masu Laifi 130 A Watan Nuwamba A Katsina

Daga cikin mutane 17 da za a yi sammaci har da shugabannin Hukumar Kula da Zuba Jari ta Man Fetur (NAPIMS), kamfanin Ethiop Eastern Exploration and Production Company Ltd, da Western Africa Exploration and Production.

ADVERTISEMENT

Sauran su ne, shugabannin Alteo Eastern E&P Co. Ltd., First Exploration & Production Ltd., The Md, First E&P Oml 8385 Jv, Heirs Holdings Oil da Mobil Producing Nigeria Unlimited (Mpnu).

Acikin jerin kamfanonin akwai manyan kamfanonin hakar danyen man fetur, Shell Petroleum Development Company (SPDC), Total Exploration & Producing Nig (TEPN), Nigeria Agip Oil Company (NAOC), Pan Ocean Oil Nig, Ltd, Newcross E&P Ltd da Frontier Oil Ltd.

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

An cimma matsayar ne a zaman binciken kwamitin domin duba karar da wani Fidelis Uzowanem ya shigar a ranar Talata.

Shugaban kwamitin majalisar, Hon. Michael Etaba (APC, Cross River), ya ce Cardoso da sauran wadanda ake tuhuma sun ki mutunta gayyatar da kwamitin majalisar ya yi musu.

Saboda haka, wani mamba a kwamitin, Fred Agbedi (PDP, Bayelsa), ya gabatar da bukatar bayar da sammacin kama duk wadanda sukaki mutunta gayyatar kwamitin.

Abedi ya ce, yana bukatar a gabatar masa da wadanda sukaki amsa gayyatar a gaban kwamitin a ranar 14 ga watan Disamba.

Kwamitin ya amince da kudirin, inda ya umarci Sufeto Janar na ‘yansanda, Kayode Egbetokun, da ya tabbatar an sammaci duk wadanda aka bayar da umurnin cafke su.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

'yansanda
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi

November 12, 2025
Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista
Manyan Labarai

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a
Labarai

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Next Post
Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

LABARAI MASU NASABA

'yansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi

November 12, 2025
Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

November 12, 2025
Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

November 12, 2025
Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.