• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

by CGTN Hausa
2 years ago
Sauyin Yanayi

LABARAI MASU NASABA

Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

Taron COP28 da ke gudana a birnin Dubai ya cimma matsaya daya wajen fara aiki da asusun biyan asarar sauyin yanayi, ko kuma“Loss and Damage” Fund a Turance, don taimakawa kasashe masu tasowa wajen tinkarar matsalar sauyin yanayi. Hadaddiyar daular Larabawa, da Jamus sun yi alkawarin samar da kudi har dalar miliyan 100 kowaccen su, yayin da adadin da Birtaniya za ta bayar ya kai kimanin dalar miliyan 50.Amma Amurka wadda ta kan bayyana kanta a matsayin kasa dake matukar sauke nauyin dake wuyanta wajen tinkarar wannan matsala, ta yi alkawarin samar da dala miliyan 17.5 ne kacal, duk da cewa yawan hayaki mai dumama yanayi da take fitarwa gaba daya ya fi na ko wace kasa a duniya.

Amurka da dai sauran kasashen yamma, sun kwashe shekaru fiye da dari suna raya masana’antu, wanda hakan ya samar musu da arziki, da bunkasuwar tattalin arziki mai wadata, amma a sa’i daya, sun yi amfani da makamashi da albarkatu mafiya yawa, tare da fitar da abubuwa masu gurbata muhalli da yawa, hakan ya sa dole ne wadannan kasashe su dauki alhakin bullar matsalar sauyin yanayi.

  • Sin Ta Dauki Alhakinta Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
  • Kasar Sin Za Ta Soke Harajin Kwastam Da Ta Buga Kan Kaso 98% Na Hajojin Wasu Kasashen Afirka 6

Rahotanin da MDD ta bayar na nuna cewa, tun lokacin da aka fara Juyin juya halin masana’antu, kashi 58% na karuwar zafin yanayi da ayyukan bil Adama ke haifarwa, ya faru ne sakamakon abubuwan dumama yanayi da aka fitar kafin shekarar 1990, kuma daga shekarar 1850 zuwa 2019, yawan iskar Co2 da nahiyar arewacin Amurka da Turai suka fitar ya kai kashi 23%, da 16% na dukkan duniya. Amma abin takaici ne, kasashe maso tasowa ne suke fi fama da illar da sauyin yanayi ke haifarwa. Shugaban taron COP28 Dr. Sultan Al Jaber ya ce, wasu kasashe marasa karfi, musamman ma kasashe kananan tsibirai, da kasashe mafiya rauni, suna fama da illar sauyin yanayi mai tsanani.

Kamata ya yi, kasashe masu ci gaba sun sauke nauyin dake wuyansu na samar da kudade, don taimakawa wadannan kasashe wajen tinkarar matsalar sauyin yanayi, don samar da daidaito da adalci a fannin yanayi,. Bai kamata kasashe masu tasowa su yi asara sakamakon bunkasuwa, da wadatar da kasashe masu wadata suka samu ba. (Mai zana da rubuta: MINA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar
Daga Birnin Sin

Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

October 15, 2025
Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

October 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Next Post
An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa

An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa

LABARAI MASU NASABA

sallah

Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02%

October 15, 2025
Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

Mujallar “Qiushi” Za Ta Wallafa Muhimmiyar Kasidar Shugaba Xi Jinping Kan Muhimman Shawarwari Hudu Da Ya Gabatar

October 15, 2025
Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Dajin Taraba

October 15, 2025
Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

Xi Jinping Ya Taya Patrick Herminie Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasar Seychelles

October 15, 2025
Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.