• English
  • Business News
Tuesday, May 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Firaministan Jamhuriyar Kongo: Ko Da Yaushe Kasar Sin Ba Ta Dakatar Da Tallafi Da Goyon Baya

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Firaministan Jamhuriyar Kongo: Ko Da Yaushe Kasar Sin Ba Ta Dakatar Da Tallafi Da Goyon Baya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar

Firaministan Jamhuriyar Kongo Anatolc Collinet Makosso, ya bayyana cewa, kasar Sin aminiyar kasarsa ce. Kuma a duk lokacin da kasarsa ke fama da wata matsala, kasar Sin ba ta dakatar da samar da goyon baya da tallafi. Don haka har abada, jama’ar kasarsa ba za su manta da wannan ba.

Firaminista Makosso ya yi wannan furuci ne lokacin da sabuwar jakadiyar kasar Sin dake Jamhuriyar Kongo Madam Li Yan ta ziyarce shi a jiya Talata, bayan da ta kaddamar da aikinta na wakilcin kasar Sin ba da dadewa ba, inda ya kara da cewa, a cikin shekaru kusan 60 na hadin gwiwar kasarsa da Sin, sassan biyu sun kulla huldar diplomasiyya, da sada dankon zumunci a tsakaninsu kamar ’yan uwa. Kaza lika a sabuwar shekarar da ke tafe, kasarsa na son yin kokari tare da Sin, wajen daukaka ci gaban muhimmin hadin kansu, da ciyar da dangantakar abokantaka a tsakaninsu bisa manyan tsare-tsare daga dukkan fannoni zuwa gaba.

A nata bangaren kuwa, jakadiya Li Yan ta bayyana cewa, a cikin ’yan shekarun da suka gabata, an raya dangantakar abokantaka a tsakanin Sin da Jamhuriyar Kongo bisa manyan tsare-tsare daga dukkan fannoni kamar yadda ya kamata, inda aka samu sabbin sakamako. Kuma ana sa ran ganin yadda bangarorin biyu za su yi kokari tare, wajen aiwatar da manyan ra’ayoyin bai daya da shugabannin kasashen biyu suka cimma, da inganta hadin kansu karkashin inuwar shirin “ziri daya da hanya daya” da tsarin FOCAC, a kokarin daga dangantaka a tsakaninsu zuwa babban matsayi. (Kande Gao)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Zamfara Ya Jajantawa Al’ummar Zurmi Bisa Harin ‘Yan Bindiga 

Next Post

Jamhuriyar Nijar Za Ta Fara Fitar Da Danyen Mai A Watan Janairu

Related

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

2 hours ago
Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Kudi Ta Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Matsayar Kamfanin Moody’s Bisa Kiyaye Mizanin Matsayin Kasar

20 hours ago
An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Koli Na Gina Kasar Sin Mai Karfin Al’adu Na 2025 A Shenzhen

21 hours ago
Sin Za Ta Harba Na’urar Binciken Samaniya Ta Tianwen-2
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Harba Na’urar Binciken Samaniya Ta Tianwen-2

23 hours ago
Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Tsibiran Fasifik Sun Yaba Da Yadda Ake Mulkin Kasar Sin 
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Tsibiran Fasifik Sun Yaba Da Yadda Ake Mulkin Kasar Sin 

1 day ago
Tsarin Dunkulewar Aiki Ba Da Ilmi Da Kimiyya Da Kwararru Na Sin Ya Dace Da Yanayin Zamani
Daga Birnin Sin

Tsarin Dunkulewar Aiki Ba Da Ilmi Da Kimiyya Da Kwararru Na Sin Ya Dace Da Yanayin Zamani

1 day ago
Next Post
Jamhuriyar Nijar Za Ta Fara Fitar Da Danyen Mai A Watan Janairu

Jamhuriyar Nijar Za Ta Fara Fitar Da Danyen Mai A Watan Janairu

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

May 27, 2025
Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

Raya Al’adu Wani Sirri Ne Na Ci Gaban Kasar Sin

May 27, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Amso Bashin $21.5bn Da ₦757.9bn

May 27, 2025
Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

Akwai Ma’ana Mai Zurfi A Bayan Da’a

May 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Amince Da Ɗaga Likafar Kwalejin Fasaha Ta Kabo Zuwa Jami’a

Shugaba Tinubu Ya Amince Da Ɗaga Likafar Kwalejin Fasaha Ta Kabo Zuwa Jami’a

May 27, 2025
Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

Gwamnati Ta Kammala Samar Da Fasfo Sama Da 200,000 Da Suka Yi Jinkiri

May 27, 2025
Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

Gwamnatin Kano Zata Gina Masallacin Da Aka Ƙona Masallata A Gezawa

May 27, 2025
Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

Ranar Yara: Yaran Nijeriya Farin Ciki Za Su Yi Ko Baƙin Ciki?

May 27, 2025

Rundunar Ƴansanda Ta Gayyaci Jami’anta Da Bidiyonsu Ya Yaɗu Suna Karɓar Cin Hancin Naira 5000

May 27, 2025
Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola Da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo

Abacha Ya Shirya Kashe Ni, Abiola Da Yar’Adua A Gidan Yari – Obasanjo

May 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.