• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe 5 Da Nijeriya Ta Fi Shigo Da Kayayyakinsu

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tsarin shigo da kaya Nijeriya daga kasashen waje ya bayar da damar a shigo da kaya da dama da ba a dasu a cikin gida, kayayyakin sun hada da na kimiyya da fasaha da kuma kayayyakin amfanin yau da kullum. Wadannan kayayyakin suna taimakawa wajen bunkasar tattalin arzikin kasa ta hanyar tallafa wa ayyukan masana’antu daban daban, don ganin suna tafiya yadda ya kamata.

An dade ana tattauanwa a kan wannan lamarin inda wasu masana ke ganin ba yadda tattalin arzkin kasa zai bunkasa ba tare da ana shigo da kaya daga kasashen waje, yayin da kuma wasu ke ganin Nijeriya na shigo da wasu kayyakin da za a iya sarrafa su a cikin gida.

  • Sin Na Taka Rawar Gani Wajen Raba Fasahohinta Na Bunkasa Tattalin Arziki Na Zamani Da Sauran Kasashe Masu Tasowa
  • Azabtar Da ‘Yar Shekaru 12 Da Wuta: Gwamnatin Zamfara Ta Nemi A Hukunta Wacce Ake Zargi

Duk da haka ya kamata a fahimci cewa, kasancewar Nijeriya babar kasa kuma babar kasuwa ya zama dole a samar da kayayyakin da al’ummar kasa za su yi amfani da su don harkokin su na kullum in ba haka ba kuma al’umma za su wahala za kuma a shiga matsala.

Ganin yawan al’ummar Nijeriya, kamar yadda muka yi bayani a baya, dole kayayyakin da Nijeria ke shigowa dasu su fi na sauran kasashen Afirika. Musamman in aka lura da kayayyakin da aka shigo da su a wannan zango na 3 na wannan shekarar 2023.

Hukumar kididdiga ta Kasa (NBS) ta ce, kayayyakin da Nijeriya ta shigo da su a zango na 3 na wannan shekarar 2023 ya kai na Naira Biliyan 8,457.68 wanda ya kama kashi 47.70 in aka kwatanta da abin da aka shigo dasu a zango na 2 na (₦5,726.25 biliyan) hakan ya nuna karuwa da kashi 33.33 in aka kwatanta da abin da aka shigo da shi a zango na biyu na shekarar 2022 na (₦6,343.53 biliyan).” A wannan zangon, Nijeriya ta shigo da kaya kala kala tun daga abin da ya shafi kayan sarrafawa a masana’antu dana amfanin yau da kullum.

Labarai Masu Nasaba

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Kasashen da Nijeriya ta fi shigo da kaya sun hada da Chana inta da shigo da kashi 23.33, (Naira biliyan 1,973.34), Belgium kuma kashi 11.78 inda aka shigo kayan Naira biliyan 996.65, Indiya kashi 9.48 an shigo da kayan Naira biliyan 802.07 sai kasar Malta dake da kashi 6.64, an shigo da kayan Naira biliyan 561.37 sai kuma kasar Amurka inda aka samu kashi 5.95 wanda ya yi daidai da Naira Biliyan 502.92.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bankin DuniyaIMFshigo da kayayyaki
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cimma Yarjejeniyar Sauyin Yanayi Mai Ma’anar Tarihi

Next Post

Abin Da Ya Sa Nijeriya Ke Durkushewa

Related

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

2 days ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

2 days ago
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

2 days ago
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

1 week ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

1 week ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Next Post
Nijeriya

Abin Da Ya Sa Nijeriya Ke Durkushewa

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.