• English
  • Business News
Tuesday, August 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Idan Ana Maganar Kamfanonin Sin, Ita Kanta Burtaniya Ma Za Ta Ji Radadin

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Idan Ana Maganar Kamfanonin Sin, Ita Kanta Burtaniya Ma Za Ta Ji Radadin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

A kwanakin nan ne, kafofin watsa labaru na Burtaniya suka ba da labarin cewa, kamfanin samar da wutar lantarki na kasar Burtaniya, ya cire abubuwan da kamfanonin kasar Sin suka samar, wai saboda batun “tsaro”. Wasu manazarta sun yi nuni da cewa, idan har wannan lamari ya tabbata gaskiya, abin da ake nufi shi ne, bangaren Birtaniyya na cin mutuncin kamfanonin Sin, suna ta yada abin da ake kira wai “barazanar kasar Sin”, bayan Amurka, ta kara neman dakile kamfanonin fasahohi na kasar Sin, wanda ke nuna kawance na musamman tsakanin Burtaniya da Amurka. Ban da wannan kuma, kasar Burtaniya za ta gudanar da babban zabe a shekara mai zuwa, kuma jam’iyya mai mulki na fatan samun karin kuri’u ta hanyar kara daukar matakai masu tsauri kan kasar Sin.

Sai dai kuma, Burtaniya ce za ta dandana kudarta: canjin da kamfanin na Burtaniya ke fatan gani zai dauki lokaci mai tsawo kuma yana da tsada, kuma mutanen Burtaniya na iya shan wahala daga farashin makamashi mai yawa na dogon lokaci. Koma bayan babbar tashar samar da wutar lantarki na baya-bayan nan, jan hankali ne kan canjin makamashi, kuma yana da wahala a cimma burin rage fitar da hayaki. Siyasantar da batutuwan kasuwanci da fasaha ta kowane hali, zai iya dakushe kwarin gwiwar manyan kamfanoni na kasa da kasa wajen saka hannun jari a Burtaniya.

Ya kamata mutane masu hankali a Burtaniya su fahimci cewa, kasar Sin abokiyar hulda ce kuma wata dama ce ta samun ci gaba. Hanyar da ta dace da kasashen Sin da Birtaniya su bi wajen yin sulhu, ita ce ta hanyar yin hadin gwiwa a aikace da kuma samun moriyar juna, ta yadda za a sa kaimi ga bunkasuwar dangantakar dake tsakanin kasashen biyu, da kawo moriya ga duniya baki daya. (Ibrahim Yaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Amincewa Da Yarjejeniyar Dakile Bazuwar Bindigogi Muhimman Mataki Ne Da Sin Ta Dauka Don Ingiza Tsaron Duniya

Next Post

Sin Ta Tsara Kyawawan Sharuddan Janyo Jarin Waje

Related

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

1 hour ago
Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

1 hour ago
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya
Daga Birnin Sin

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

3 hours ago
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC
Daga Birnin Sin

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

5 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

5 hours ago
An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Mu’ammalar Al’Adu Na SCO Na 2025 A Beijing

22 hours ago
Next Post
Sin Ta Tsara Kyawawan Sharuddan Janyo Jarin Waje

Sin Ta Tsara Kyawawan Sharuddan Janyo Jarin Waje

LABARAI MASU NASABA

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hukumar NRC Ta Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Kasa Na Abuja zuwa Kaduna

August 26, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gana Da Shugaban Majalisar Dokokin Rasha

August 26, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

Sin Ta Bukaci Japan Ta Waiwayi Tarihin Kutsen Da Ta Yi

August 26, 2025
Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 128 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Zamfara

August 26, 2025
Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

Xi Da Uwargidansa ​​Sun Gana Da Sarkin Cambodia Da Mahaifiyarsa Sarauniya

August 26, 2025
Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

Hatsarin Jirgin Kasa: Gwamna Uba Sani Ya Ba Da Umarnin Talllafawa Fasinjojin Da Ke Cikin Jirgin

August 26, 2025
Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

Sassou Nguesso: Muna Fatan Gaggauta Tabbatar Da Sakamakon Taron Beijing Na FOCAC

August 26, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harbar Rukunonin Taurarin Dan Adam 10 

August 26, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

August 26, 2025
Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

Saka Zai Yi Jinyar Makonni 4 Sakamakon Rauni Da Ya Samu A Wasan Leeds

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.