Da karfe 3 da mintuna 8 na sanyin safiyar yau Talata 26 ga watan Agusta ne kasar Sin ta yi nasarar harba rukunin taurarin dan adam 10, ta amfani da rokar dakon kaya samfurin CZ-8A, daga cibiyar harba kumbuna ta lardin Hainan.
Taurarin da aka harba sun yi nasarar shiga falakinsu kamar yadda aka tsara, wanda hakan ya tabbatar da cikakkiyar nasarar aikin. (Amina Xu)
ADVERTISEMENT
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
-
CGTN Hausahttps://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/














