• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

by Abdullahi Muh'd Sheka
2 years ago
in Labarai
0
Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kusan yara bakwai daga Jihar Bauchi  aka sake hadawa da iyayensuwanda Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir ya jagoranta. 

Hakan na kunshe cikin jawabin da Daraktan yada labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa , ya raba wa manema labarai a Kano.

  • Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam
  • Tsadar Rayuwa: ‘Yan Nijeriya Na Rungumar Bashin Banki

Gwamnan ya jinjinawa kokarin rundunar ‘yansandan Jihar Kano karkashin jagorancin kwamishinan ‘yansanda Muhammad Hussain Gumel.

Gwamna Yusuf,  ya bayyana matukar damuwarsa  game da yadda aka tabbatar da cewar wadannan yaran an sato su ne daga Jihar Baichi aka kuma yi fataucin su tare da sayar da su a Jihar Anambara da Jihar Legas.

Don haka sai Gwamnan ya bukaci iyayen yaran da su kara himma wajen lura tare da kulawa da yaran nasu wanda ke zaman abin da ya fi cancanta a kula da su, haka zalika ya bukaci takwararsa Gwamnoni musamman Gwamnan  Bauchi da yauki matakin gaggawa domin damke kafatanin wadanda ake zargin.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

Da yake gabatar da jawabinsa a madadin iyayen yaran, Malam Sa’ad wanda uba ne ga daya daga cikin yaran da aka sato, Abdulmutallif,  ya bayyana farin cikinsa ga Gwamnan na Kano da kuma kwamishinan ‘yansandan Jihar Kano bisa wannan gagarumin aiki.

An damke  mutane tara  wadanda ake zargin aikata laifin da ‘yansandan Jihar Kano ta yi a tashar motar da ke Mariri alokacin da suke kokarin tserewa da yaran zuwa Jihar Legas.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam

Next Post

Shugabannin Sin Sun Kalli Wasan Gargajiya Na Opera Domin Maraba Da Sabuwar Shekarar 2024

Related

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya

14 minutes ago
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da ÆŠansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

4 hours ago
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Labarai

2027: Ba Mu Kafa HaÉ—akarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

5 hours ago
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC
Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

6 hours ago
Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya
Manyan Labarai

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

9 hours ago
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega
Labarai

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

17 hours ago
Next Post
Shugabannin Sin Sun Kalli Wasan Gargajiya Na Opera Domin Maraba Da Sabuwar Shekarar 2024

Shugabannin Sin Sun Kalli Wasan Gargajiya Na Opera Domin Maraba Da Sabuwar Shekarar 2024

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya

July 31, 2025
Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta

Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta

July 31, 2025
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

July 31, 2025
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

2027: Ba Mu Kafa HaÉ—akarmu Don Cika Burin Atiku Ba – ADC

July 31, 2025
Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

Matsalar Tsaro: Tinubu Ya Ziyarci Jama’a, Ya Daina Sauraron Gwamnoni — ADC

July 31, 2025
Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

Faransa Za Ta Fara Jefa Kayan Agaji Ta Sama A Gaza

July 31, 2025
Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

Za A Kammala Aikin Titin Jirgin Ƙasan Kaduna-Kano A 2026 – Gwamnatin Tarayya

July 31, 2025
Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

Sin Ta Dade Tana Aiki Tukuru Kan Kiyaye Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali Na Yanki

July 30, 2025
Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

Ma’aikatar Bunƙasa Harkar Kiwo Za Ta Taimaka Wajen Magance Rikicin Manoma Da Makiyaya — Jega

July 30, 2025
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

July 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.