ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Ganyen Magarya Ga Lafiyar Dan’adam

by Sani Anwar
2 years ago
Magarya

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Itaciyar magarya na da dimbin tarihi yadda ya kamata, sannan tana maganin abubuwa masu daman gaske da suka hada da cutukan daji, ciwon miki (idan wani tsiro ko kari ya fitowa mutum a jikinsa).

Idan aka samu ganyen magarya aka busar da shi, sai a daka a tankade shi sosai. Don haka, ga mai ciwon gyambo ko kuma wanda yake da ciwon da ya ki warkewa, har ake tunanin ko shafar sa aka yi ko kuma wani abu daban aka yi masa, kamar sihiri da sauran makamantansa, sai a nemi wannan ganye na magarya a yi amfani da shi.

  • Bankwana Da 2023: Wainar Da Aka Toya A Fagen Wasanni
  • Samar Da Tsaro: Ribadu Ya Yaba Wa Sarakunan Gargajiya A Adamawa

Da farko dai, za a nemi ruwan dumi a tafasa shi sosai; sai a samu garin ganyen magaryar a zuba a ciki, bayan ya dan huce sai a wanke ciwon da shi. Bayan wanke ciwon, sai kuma a kawo garin magaryar tankadadde a zuba a kan ciwon ko gyambon, wanda ya ki ci ya ki cinyewa; daga nan in sha Allahu za a samu waraka.

Har ila yau, ana yin maganin sihiri da ganyen magarya, ma’ana; ga duk wanda ake tunanin an yi masa sihiri, sai a nemo ganyen magarya guda bakwai a mutsittshika su, domin kuwa sihiri ya kasu kashi bakwai, akwai wanda ake raba mutum da mutum, akwai wanda ake sa wa mutum cuta ya rika yawan kwanciya, akwai wanda ake kashe wa mutum kasuwa, akwai kuma wanda ake sa wa mutum rashin lafiya da sauran makamantansu.

Saboda haka, da zarar an fahimci an yi wa mutum daya daga cikin wadannan sihiri, a samo ganyen magarya guda bakwai a murje su da hannu, a zuba a ruwa.

Daga nan kuma, akwai ayoyin alkur’ani da ake bukatar a tofa a cikin wannan ruwa, wanda ya hada da suratul a’arafi aya ta dari da sha bakwai zuwa aya ta dari da ashirin da biyu, sai suratul Yunus aya ta saba’in da tara zuwa aya ta tamanin da biyu.

Haka nan kuma, suratul Daha aya ta sittin da biyu zuwa ta saba’in. Daga nan, za a tofa Falaki da Nasi da Ayatul kursiyyu a ciki. Kazalika, za a karanta Kulya ayyuhal kafiruna a tofa a cikin ruwan da aka zuba wannan ganyen magarya, sai a ba wa wanda ake tunanin an yi wa wannan sihiri ya sha, ragowar ruwan kuma sai ya shafe jikinsa baki-daya; za a samu waraka da yardar Allah.

Magarya
Sani Anwar
+ postsBio
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Tattalin Arziƙin Ƙasa: Masana Sun Buƙaci Tinubu Ya Yi Hattara Da Shawarar IMF
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)
  • Sani Anwar
    https://hausa.leadership.ng/author/sani-anwar/
    Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)
Kiwon Lafiya

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

June 20, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)
Kiwon Lafiya

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Kiwon Lafiya

Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

May 30, 2026
Next Post
Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

Gwamna Abba Kabir Ya Jagoranci Sake Hada Yaran Da Aka Sato Daga Bauchi Da Iyayensu

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.