• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (4)

Ci gaba daga makon da ya gabata

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Ilimi
0
Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (4)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

12. Rashin bin dokoki

Akwai hanyar da za abi domin amsa duk tambayar da aka yi lokacin jarabawa said ai dalibai suna fuskantar matsala wajen karantawa da gane yadda tambayoyin suke ballan tana su bada amsoshin da suka kamata.

Alal misali idan tambayar ta bukaci ka rubuta abubuwan da aka bukata daganan kuma ka yi bayani,kana iya rasa wasu abubuwan da ka iya taimaka makai dan tun farko baka  baka rubuta abubuwan ba tun farko kafin ka yi bayan  a kan kowane daga cikinsu

Koda- yaushe akwai  muhimmin abinda ake son ka maida hankalin ka shi za ka yi kamar yadda aka bukaci dalibi ya yi.

Mafita

Kafin ka rubuta amsa ka tabbatar da ka gane tambayar da aka yi ma sosai.

13-Rashin daukar matakin da ya dace

Yawancin dalibai suna fuskantar da shiga dakin jarabawa ne ba tare da sanin yadda za su fuskanci tambayar da aka yi ba,saboda kuwa kowace jarabawa akwai lokacin da ake ware mata.Ana iya faduwa jarabawar idan har ba a san lokacin da za a ware ma kowace tambaya ba.Su tunaninsu shine ko ma na iya tafiya kamar yadda aka tsara shi,ta haka shi ke sa su samu matsala wajen amsa tambayoyin da aka yi ma su lokacin jarabawa.

Mafita:

Ku tambayi Malamanku hanya mafi dacewa da zaku ware ma ko wace tambaya lokacin da za ku amsa ta.

  1. Rashin koyo kamar yadda ya dace

Bai kamata  a shiga aji a sauraren lacca sannan kuma a barta a ajin wsu daliban suna faduwa jarabawa ne saboda basu kwatanta abinda aka koya masu ko suka koya  a makaranta.

Ka manta da abubuwan da ka karanta ko aka koya maka a  cikin aji saboda kana da wasu abubuwa kamar abokai, yin hira, da sauran abubuwa, haka ne ke sa dalibai faduwar jarabawa.

Mafita

Koyon abinda aka koya ma ko wace rana a matsayinka na dalibi yana  kara maka kwarin gwiwa wajen samun sakamako maikyau idan ka rubuta jarabawa.

  1. Rashin abincin da ya dace

Kana karatu ko nazari lokacin da kake jin barci haka ne? wannan ba haka bane saboda dalibai wadanda suke da matsalar abinci managarci suna samun matsala kwarai da gaske domin da zarar sun gama cin abinci sai bacci ya kama su.Dalibai abinda ya dace dasu shine su Kasane babu kasala tare da su domin su koya kamar yadda ya dace domin sus amu nasara wajen jarabawa.

Mafita

A yi kokari a samu cin nau’in abincin daya dace domin su kasance cikin kuzari.

  1. Neman shawarwari masu yawa

Shawara tana dakyau amma sai ka dauke ta daga mutum daya amma samun shawara daga wurin mutane da yawa,wannan  na nuna ana iya haduwa da rashin sanin makama.

Dalibi ya dace ya yi amfani da shawarar wanda ya san yana sa shi a hanya maikyau domin ya zama mutumin kirki a gabal ko Malamin da yake koya ma shi darasi.Sai dai kuma idan yace zai yi amfani da shawarar kowa hakan na iya daure ma shi kai abinda za isa ranar jarabawa ya rubuta shirme.Hakan kan samar da rashin nasara bayan rubta jarabawa da shi dalibin ya yi.

Mafita

Ka bi shawarar Maigidanka ta yadda za kayi karatu ko koyon wani abu kamar yadda ya kamata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 1 A Abuja

Next Post

Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

Related

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da É—umi-É—uminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

2 days ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

1 week ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

1 week ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

2 weeks ago
Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima
Ilimi

Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima

3 weeks ago
Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama ÆŠalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama ÆŠalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

1 month ago
Next Post
Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

LABARAI MASU NASABA

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

September 7, 2025
Mun Tara KuÉ—i Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

Mun Tara KuÉ—i Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

September 7, 2025
Fyade

Matsalar Ciwon Kwakwalwa A Gidajen Yarin Kasar Nan

September 7, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Sake Maido Da Ma’aikatar Yaki A Amurka Ya Nuna Babu Dakatawa A Yaki Hatta A Wajen Sa Suna 

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Sake Maido Da Ma’aikatar Yaki A Amurka Ya Nuna Babu Dakatawa A Yaki Hatta A Wajen Sa Suna 

September 6, 2025
Rikicin NNPP A Kano: Wani Tsagi Ya Soki Korar Abdulmumini Jibrin Kofa

Rikicin NNPP A Kano: Wani Tsagi Ya Soki Korar Abdulmumini Jibrin Kofa

September 6, 2025
Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

Koyo Daga Tarihi Da Kiyaye Zaman Lafiya Za Su Sa Kaimi Ga Zamanantar Da Duk Duniya Baki Daya

September 6, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya FarfaÉ—o Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

Neman Gurbin Kofin Duniya: Arokodare Ya FarfaÉ—o Da Mafarkin Nijeriya A Wasan Rwanda

September 6, 2025
Babban Taron MDD Ya Zartas Da Kudurin Hadin Gwiwar MDD Da SCO

Babban Taron MDD Ya Zartas Da Kudurin Hadin Gwiwar MDD Da SCO

September 6, 2025
Dorad Da Zuba Jari A Sashen Bincike Da Samarwa Da Kare Ikon Mallaka Sun Taimaka Wa Sin Zama Kan Gaba A Duniya Ta Fuskar Kirkire-kirkire

Dorad Da Zuba Jari A Sashen Bincike Da Samarwa Da Kare Ikon Mallaka Sun Taimaka Wa Sin Zama Kan Gaba A Duniya Ta Fuskar Kirkire-kirkire

September 6, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Boko Haram Ta Hallaka Mutane 61 A Jihar Borno

September 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.