ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dalilai 20 Da Ke Sa Dalibai Faduwa Jarrabawa (4)

Ci gaba daga makon da ya gabata

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Jarrabawa

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

12. Rashin bin dokoki

Akwai hanyar da za abi domin amsa duk tambayar da aka yi lokacin jarabawa said ai dalibai suna fuskantar matsala wajen karantawa da gane yadda tambayoyin suke ballan tana su bada amsoshin da suka kamata.

Alal misali idan tambayar ta bukaci ka rubuta abubuwan da aka bukata daganan kuma ka yi bayani,kana iya rasa wasu abubuwan da ka iya taimaka makai dan tun farko baka  baka rubuta abubuwan ba tun farko kafin ka yi bayan  a kan kowane daga cikinsu

Koda- yaushe akwai  muhimmin abinda ake son ka maida hankalin ka shi za ka yi kamar yadda aka bukaci dalibi ya yi.

Mafita

Kafin ka rubuta amsa ka tabbatar da ka gane tambayar da aka yi ma sosai.

13-Rashin daukar matakin da ya dace

Yawancin dalibai suna fuskantar da shiga dakin jarabawa ne ba tare da sanin yadda za su fuskanci tambayar da aka yi ba,saboda kuwa kowace jarabawa akwai lokacin da ake ware mata.Ana iya faduwa jarabawar idan har ba a san lokacin da za a ware ma kowace tambaya ba.Su tunaninsu shine ko ma na iya tafiya kamar yadda aka tsara shi,ta haka shi ke sa su samu matsala wajen amsa tambayoyin da aka yi ma su lokacin jarabawa.

Mafita:

Ku tambayi Malamanku hanya mafi dacewa da zaku ware ma ko wace tambaya lokacin da za ku amsa ta.

  1. Rashin koyo kamar yadda ya dace

Bai kamata  a shiga aji a sauraren lacca sannan kuma a barta a ajin wsu daliban suna faduwa jarabawa ne saboda basu kwatanta abinda aka koya masu ko suka koya  a makaranta.

Ka manta da abubuwan da ka karanta ko aka koya maka a  cikin aji saboda kana da wasu abubuwa kamar abokai, yin hira, da sauran abubuwa, haka ne ke sa dalibai faduwar jarabawa.

Mafita

Koyon abinda aka koya ma ko wace rana a matsayinka na dalibi yana  kara maka kwarin gwiwa wajen samun sakamako maikyau idan ka rubuta jarabawa.

  1. Rashin abincin da ya dace

Kana karatu ko nazari lokacin da kake jin barci haka ne? wannan ba haka bane saboda dalibai wadanda suke da matsalar abinci managarci suna samun matsala kwarai da gaske domin da zarar sun gama cin abinci sai bacci ya kama su.Dalibai abinda ya dace dasu shine su Kasane babu kasala tare da su domin su koya kamar yadda ya dace domin sus amu nasara wajen jarabawa.

Mafita

A yi kokari a samu cin nau’in abincin daya dace domin su kasance cikin kuzari.

  1. Neman shawarwari masu yawa

Shawara tana dakyau amma sai ka dauke ta daga mutum daya amma samun shawara daga wurin mutane da yawa,wannan  na nuna ana iya haduwa da rashin sanin makama.

Dalibi ya dace ya yi amfani da shawarar wanda ya san yana sa shi a hanya maikyau domin ya zama mutumin kirki a gabal ko Malamin da yake koya ma shi darasi.Sai dai kuma idan yace zai yi amfani da shawarar kowa hakan na iya daure ma shi kai abinda za isa ranar jarabawa ya rubuta shirme.Hakan kan samar da rashin nasara bayan rubta jarabawa da shi dalibin ya yi.

Mafita

Ka bi shawarar Maigidanka ta yadda za kayi karatu ko koyon wani abu kamar yadda ya kamata.

Jarrabawa
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

Wang Yi Ya Yaba Da Dankon Zumunci Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka 

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.