• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kusan Kaso 90 Na Wadanda Suka Amsa Wata Kuri’ar Ra’ayin Jama’a A Duniya, Sun Ce Rikici Tsakanin Bangarorin Amurka Na Neman Zama Jiki 

by CGTN Hausa
2 years ago
Amurka

‘Yan cirani na kara shiga tasku yayin da matsalar bambamcin jam’iyya ke kara kamari a Amurka. Ana ci gaba da takkadama tsakanin gwamnatin jihar Texas da gwamnatin tarayyar Amurka kan batun ‘yan cirani, inda wasu ke daukarsa a matsayin “rabuwar kai ta cikin gida”.

Wata kuri’ar jin ra’ayin jama’a a duniya da CGTN ta gudanar ta intanet ta nuna cewa, kaso 86.5 na wadanda suka bada amsa, sun yi ammana cewa fito-na-fito da ake yi tsakanin bangarorin biyu dangane da batun ‘yan ci rani ya kara bayyana gaskiyar cewa jam’iyyun siyasa biyu na Amurka suna kara wasa wukar kishi da juna, kuma tsarin siyasar kasar na kara tabarbarewa.

  • Xi Ya Aika Da Wasikar Taya Murnar Kammala Aikin Tashar Qinling Dake Antatika
  • Bikin Bazara: Gagarumin Bikin Da Duniya Ke Jira

Batun ‘yan ciranin ya dade da zama wani batu da ake takkadama kansa tsakanin jam’iyyun Repulican da Democrat a Amurka. Domin kaucewa abun da zai taba siyasarsu, har ta kai jam’ iyyun biyu suna turawa juna ‘yan cirani.

Yayin zaben tsakiyar zango na shekarar 2022, ‘yan siyasar jam’iyyar Republican, ciki har da gwamnan jihar Texas, sun yi amfani da motocin safa-safa da jiragen sama wajen kai dubban ‘yan cirani zuwa biranen dake karkashin mulkin jam’ iyyar Democrat.

Nazarin ya nuna cewa, kaso 70.2 na wadanda suka bayar da amsa, sun damu matuka game da karuwar cin zarafi daga gwamnatin Amurka dangane da batutuwan da suka shafi ‘yan cirani, kuma sun yi imanin cewa, jami’an tsaro a kasar sun yi matukar take hakkokinsu.

LABARAI MASU NASABA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

Dandamalin sassan Turancin Ingilishi da Spaniya da Faransanci da na harshen Rasha da Larabci, na kafar yada labarai ta CGTN ne suka fitar da nazarin, inda masu amfani da yanar gizo sama 11,000 suka bayyana ra’ayoyinsu cikin sa’o’i 24.

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka
Ra'ayi Riga

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang
Ra'ayi Riga

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

September 29, 2025
Next Post
AFCON 2023: Gwamnonin APC Za Su Ba ‘Yan Wasan Super Eagles Kyautar Miliyan 200

AFCON 2023: Gwamnonin APC Za Su Ba 'Yan Wasan Super Eagles Kyautar Miliyan 200

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.