• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Zai Halarci Taron Tsaro Na Munich Tare Da Ziyarar Aiki A Sifaniya Da Faransa

by CGTN Hausa
2 years ago
Wang Yi

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, zai halarci taron karawa juna sani game da tsaro na Munich karo na 60, kana zai gudanar da ziyarar aiki a kasashen Sifaniya da Faransa.

Da take tabbatar da hakan cikin wata sanarwa a Alhamis din nan, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Mao Ning, ta ce yayin taron na Munich, Wang Yi zai gabatar da jawabi game da kasar Sin, da matsayarta don gane da muhimman batutuwan da suka shafi duniya bisa taken taron. Daga nan kuma zai ziyarci kasashen Sifaniya da Faransa, kana zai halarci taron tattaunawa tsakanin Sin da Faransa bisa manyan tsare-tsare a birnin Faris, tsakanin ranaikun 16 zuwa 21 ga watan nan na Fabrairu.

  • Gwamna Lawal Ya Karɓo Sakamakon Jarabawar WAEC Da Hukumar Ta Riƙe
  • Sin Ta Yi Kira Ga Kasashe Masu Ci Gaba Da Su Kara Samar Da Gudummawar Jin Kai Ga Kasashe Masu Tasowa Mabukata

Kaza lika cikin wata sanarwar ta daban, Mao Ning ta ce, a gabar da duniya ke fuskantar sauye-sauye a wannan karni, da sabon lokaci na canji da gargada, Wang zai fayyacewa taron na Munich matsayar Sin game da gina al’ummar duniya mai makomar bai daya ga daukacin bil Adama, kana zai yayata manufar samar da daidaito, da oda a tsarin duniya mai tasirin sassa daban daban.

A daya bangaren kuma, ziyarar da Wang zai kai Sifaniya, na zuwa ne yayin da alakar Sin da Sifaniya ke shiga shekaru 50 na biyu, kuma a wannan gaba Sin na fatan ziyarar za ta baiwa sassan 2 damar kara zurfafa aiwatar da ra’ayi daya na fahimtar juna da shugabanninsu suka cimma, da karfafa amincewa da juna, da yaukaka abota, da ingiza hadin gwiwa, da inganta cikakkiyar alakar sassan biyu daga dukkanin fannoni.

Bugu da kari, Wang zai zanta da tsagin kasar Faransa, zai kuma yi jagorancin taron tattaunawa na zabon zagaye tsakanin bangaren Sin da Faransa bisa manyan tsare-tsare.

LABARAI MASU NASABA

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Mao Ning ta kara da cewa, Sin na fatan yin aiki tare da Faransa, wajen kara zurfafa muhimmiyar tattaunawa, da yaukaka amincewa da juna ta fuskar siyasa, da ingiza hadin gwiwa a zahiri, da musaya tsakanin al’ummunsu, da musaya ta fannin al’adu. (Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26
Daga Birnin Sin

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Next Post
Roy Hodgson Na Iya Rasa Aikinsa A Crystal Palace Idan Al’amura Suka Ci gaba A Haka

Roy Hodgson Na Iya Rasa Aikinsa A Crystal Palace Idan Al'amura Suka Ci gaba A Haka

LABARAI MASU NASABA

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Zaɓi Farfesa Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC 

October 9, 2025
Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

Adadin Biyan Kudade Ta Intanet Yayin Hutun Bikin Kafuwar Jamhuriyar Jama’ar Sin Ya Kai Yuan Tiriliyan 13.26

October 9, 2025
SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

SSANU Da NASU Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja Kan Rashin Cika Alƙawarin Gwamnati

October 9, 2025
An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

An Umurci Manyan Makarantu Su Mayar Da Kuɗaɗen TETFund Da Ba Su Kashe Ba

October 9, 2025
Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

Kotu Ta Ba Da Umarnin Kama Tsohon Shugaban INEC, Mahmood Yakubu, Kan Saɓa Umarninta

October 9, 2025
Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

Gobara Ta Sake Ƙone Kasuwar Oba A Benin

October 9, 2025
Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

Kofin Duniya U-20: Argentina Ta Lallasa Nijeriya Da Ci 4-0

October 9, 2025
Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

Ni Ne Ɗan Siyasa Mafi Shahara A Kudu Maso Gabas, Ba Peter Obi Ba – Orji Kalu

October 9, 2025
HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.