• English
  • Business News
Wednesday, July 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Kamata Jama’a Su Tsorata Da Bullar Zazzabin Lassa A Adamawa Ba – Kwamishinan Lafiya

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 year ago
in Labarai, Manyan Labarai
0
Bai Kamata Jama’a Su Tsorata Da Bullar Zazzabin Lassa A Adamawa Ba – Kwamishinan Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

Biyo bayan bullar annobar zazzabin Lassa a Adamawa, kwamishinan ma’aikatar lafiya ta jihar, Felix Tangwami, ya shawarci Jama’a da cewa bai kamata su tsorata ba, a cewarsa gwamnati ta dauki matakan da suka dace.
Kwamishinan wanda ya bayyana haka a taron manema labarai a Yola ranar Litinin, ya ce ma’aikatar ta sanar da barkewar cutar biyo bayan wani tabbataccen binciken wani samfurin kwayar cutar da cibiyar bincike ta kasa (NRL), ta gudanar kan wani matashi dan bautar kasa (NYSC) a jihar.
  • EFCC Ta Cafke Motoci 21 Makare Da Abincin Da Aka Yi Fasa-kwauri Zuwa Kasashe Makwabta
“Duk da cutar zazzabin Lassa cuta ce mai saurin yaduwa tsakanin jama’a, ana kamuwa da kwayar cutar ta hanyar taba abinci ko kayan gida da su ka gurbata da najasar berayen da su ka kamu da cutar.
“Zazzabin na haifar da raunin gabobi bakidaya da rashin lafiya, ciwon kai, ciwon makogwaro, ciwon tsoka jiki, tashin zuciya, amai, gudawa, tari da sauran matsaloli” in ji Tangwami.
Felix Tangwami ya ce ma’aikatar lafiyar jihar ta bukaci babban daraktan cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa ta kasa (NCDC), da ya ba su damar kai samfurin cutar zuwa dakin gwaje-gwajen kwayoyin halittar cututtuka da ke Bauchi.
Ya kuma kara da cewa ma’aikatar ta nada kwamitin lafiya wanda a shirye yake don shawo kan duk wani irin kalubalen kiwon lafiya a jihar.
Da yake magana kan barazanar cutar sankarau har ila yau, kwamishinan ya bukaci jama’a da su nisanta kansu daga wuraren da ake fama da cunkoso a wannan lokacin zafi, kuma a koda wani lokaci su rika zama wurin da ya kamata domin samun cikakkiyar iskar shaka.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaAnnobaKiwon LafiyaKwamishinaZazzabin Lassa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ba Mu Amince Da Ware Mutum Uku Kacal Su Dauki Rahotannin Gwamnan Kebbi Ba – ‘Yan Jarida

Next Post

Yadda Aka Fara Zaben Fidda Gwani A Amurka

Related

Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

20 minutes ago
Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu
Labarai

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

40 minutes ago
Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki
Labarai

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

1 hour ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

2 hours ago
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara
Manyan Labarai

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku MiÆ™a Wuya – Ribadu Ya GargaÉ—i ‘Yan Bindiga

5 hours ago
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace
Manyan Labarai

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

15 hours ago
Next Post
Yadda Aka Fara Zaben Fidda Gwani A Amurka

Yadda Aka Fara Zaben Fidda Gwani A Amurka

LABARAI MASU NASABA

Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

July 30, 2025
Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

July 30, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

July 30, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

July 30, 2025
Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

July 30, 2025
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku MiÆ™a Wuya – Ribadu Ya GargaÉ—i ‘Yan Bindiga

July 30, 2025
Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

July 29, 2025
Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

July 29, 2025
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

July 29, 2025
Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.