• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Maryam Abacha Ta Nemi Attajirai Su Tallafa Wa Mabukata

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Maryam Abacha

Hajiya (Dr) Maryam Abacha, uwargidan tsohon shugaban kasar Nijeriya, Marigayi Sani Abacha, ta yi kira ga gwamnoni da sauran al’umma masu hannu da shuni da su siya kayayyakin abinci su tallafa wa al’umma marasa karfi, musamman a daidai wannan lokaci da ake fuskantar watan Ramadan.

Hajiya Maryam ta bayyana hakan ne lokacin da take tattaunawa da ‘yan jarida a gidanta da ke Kano a yayin addu’ar tunawa da shekara daya da rasuwar danta Abdullahi.

  • Fasa-kwaurin Abinci: Gwamnati Ta Cafke Motocin Dakon Hatsi 141
  • An Kammala Canja Fasalin Gasar Cin Kofin Zakarun Turai

Hajiya Maryam ta lurantar da cewa al’umma a halin yanzu suna cikin wani yanayi da suke da matukar bukatar taimako, inda ta ja hankalin gwamnoni da su yi amfani da karin kudaden da gwamnatin tarayya ta ba su wajen hidimta wa al’umma.

“Ina kira ga gwamnatoci da al’umma da su taimaka wa jama’a. A gaskiya akwai rashin kudi. Akwai abinci amma ya yi tsada ga karancin kudi.

“Don Allah jama’a a taimaka. Masu kudi da gwamnati su taimaka. Kuma na ji dadi sosai da aka ce shugaban kasa ya ba gwamnoni kudi da yawa. Allah ya sa su yi amfani da shi yadda ya dace. A siya hatsi a raba wa marasa karfi a cikin al’umma.

LABARAI MASU NASABA

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

“Masu karfi kowa ya yi kokari ya harhada ya tallafa. Haka addinin Musulunci ya ce, haka addinin kirista ya ce. Ka ga kowa zai samu idan aka yi hakan. Allah ya sa a yi.

“Allah ya sa mu riski watan Ramadan da rai da lafiya. Watan Ramadan da mai rai da lafiya kullum shekara ana yi. Allah ya sa mu samu wannan lafiya, da ranmu da lafiyarmu ya sa a yi damu”, in ji ta

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno
Manyan Labarai

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

November 4, 2025
China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya
Manyan Labarai

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

November 4, 2025
2023: Me Ya Sa Ake Rububin Wike?
Manyan Labarai

Atiku Ya Fice Daga PDP Saboda Na Ƙi Bari Ya Lalata Mana Jam’iyya – Wike

November 4, 2025
Next Post
Gwamnan Gombe Ya Sake Biyan Biliyan 5.4 Na Giratuti, Ya Rage Bashin Giratutin Da Ya Gada Daga Biliyan 21 Zuwa Biliyan 7

Gwamnan Gombe Ya Sake Biyan Biliyan 5.4 Na Giratuti, Ya Rage Bashin Giratutin Da Ya Gada Daga Biliyan 21 Zuwa Biliyan 7

LABARAI MASU NASABA

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

November 4, 2025
Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

November 4, 2025
China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya

November 4, 2025
2023: Me Ya Sa Ake Rububin Wike?

Atiku Ya Fice Daga PDP Saboda Na Ƙi Bari Ya Lalata Mana Jam’iyya – Wike

November 4, 2025
Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha

November 4, 2025
Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

Kalaman Trump A Kan Nijeriya Abun Damuwa Ne – Peter Obi 

November 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja 

November 4, 2025
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.