• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fahimtar Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin Ta Taruka Biyu Na Kasar

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Fahimtar Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin Ta Taruka Biyu Na Kasar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manyan taruka biyu na kasar Sin sun sa duniya ta fara tunanin “Shin mene ne ma’anar Demokuradiyya”. A ra’ayin babban editan mujallar “Dang Dai” ta kasar Argentina, Gustavo Ng, tsarin demokuradiyyar kasar Sin dake mayar da hankali kan jama’a ta kowacce fuska, ita ce Demokuradiyyar da jama’a suke amfana da ita. A cewarsa, manyan taruka biyu da ake gudanarwa shekara-shekara, wata muhimmiyar taga ce da duniya za ta iya lura tare da fahimtar tsarin demokuradiyya dake mayar da hankali kan jama’a ta kowacce fuska.

Sun Jie, mambar Majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin CPPCC daga Beijing, ta gabatar da wasu shawarwari a yayin tarukan biyu na bana, wadanda suke mayar da hankali kan inganta tsarin tallafin abinci ga wadanda suka manyanta da kara kyautata al’ummar dake mayar da hankali kan tsoffi. A bara, Sun Jie ta mika dubban takardun tambayoyi ga jama’a da gudanar da bincike a yankuna da kuma shirya tarukan karawa juna sani, domin tabbatar da shawararta ta bayyana ainihin matsalar dake akwai.

  • Shugaban Sin Ya Taya Asif Ali Zardari Murnar Lashe Zaben Shugaban Pakistan
  • CPPCC Ya Rufe Cikakken Taronsa Na Shekara-shekara 

Kusan wakilai 3,000 na Majalisar wakilan jama’ar kasar Sin NPC da sama da mambobi 2,100 na Majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin CPPCC daga dukkan fadin kasar ne suka hadu a Beijing, tafe da muryoyin jama’a zuwa dandalin mafi muhimmanci domin a dama da su cikin ayyukan tattauna batutuwan kasa, da bayar da shawarwari domin ci gaban kasar, lamarin dake kara nunawa duniya irin kuzarin da tsarin demokuradiyyar kasar Sin ke da shi.

Demokuradiyya ba ado ba ne, bai kamata a rika amfani da ita kamar kayan ado ba, sai dai don ta warware matsalolin da jama’a suke fuskanta. Bisa kididdiga, a bara, sassa da dama na majalisar gudanarwa ta kasar Sin, sun karbi shawarwari sama da 12,000 da aka gabatar yayin manyan tarukan biyu, kuma an kammala nazartarsu a kan lokaci. Sassan sun amince da kusan ra’ayoyi da shawarwari 4,700 da wakilan jama’a na majalisar NPC da mambobin majalisar CPPCC suka gabatar, tare da kaddamar da sama da matakai da manufofi fiye da 2,000 wadanda suka inganta ci gaban tattalin arziki da ma rayuwar jama’ar kasar.

Ta wadannan taruka 2, duniya za ta iya fahimtar tsarin demokuradiyya irin na kasar Sin da fahimtar fa’idojinsa da ma tsarin ci gaban kasar. (Fa’iza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Zai Kaddamar Da Shirin Bayar Da Lamunin Dalibai A Ranar Alhamis

Next Post

Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma’aikata Da ‘Yan Fansho Kyautar Rabin Albashi

Related

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

20 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

21 hours ago
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

22 hours ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

23 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

1 day ago
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa
Daga Birnin Sin

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

1 day ago
Next Post
Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma’aikata Da ‘Yan Fansho Kyautar Rabin Albashi

Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma'aikata Da 'Yan Fansho Kyautar Rabin Albashi

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

August 23, 2025
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

August 23, 2025
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

August 23, 2025
Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

August 23, 2025
Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

August 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi 

August 23, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.