ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fahimtar Tsarin Demokuradiyyar Kasar Sin Ta Taruka Biyu Na Kasar

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

Manyan taruka biyu na kasar Sin sun sa duniya ta fara tunanin “Shin mene ne ma’anar Demokuradiyya”. A ra’ayin babban editan mujallar “Dang Dai” ta kasar Argentina, Gustavo Ng, tsarin demokuradiyyar kasar Sin dake mayar da hankali kan jama’a ta kowacce fuska, ita ce Demokuradiyyar da jama’a suke amfana da ita. A cewarsa, manyan taruka biyu da ake gudanarwa shekara-shekara, wata muhimmiyar taga ce da duniya za ta iya lura tare da fahimtar tsarin demokuradiyya dake mayar da hankali kan jama’a ta kowacce fuska.

Sun Jie, mambar Majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin CPPCC daga Beijing, ta gabatar da wasu shawarwari a yayin tarukan biyu na bana, wadanda suke mayar da hankali kan inganta tsarin tallafin abinci ga wadanda suka manyanta da kara kyautata al’ummar dake mayar da hankali kan tsoffi. A bara, Sun Jie ta mika dubban takardun tambayoyi ga jama’a da gudanar da bincike a yankuna da kuma shirya tarukan karawa juna sani, domin tabbatar da shawararta ta bayyana ainihin matsalar dake akwai.

  • Shugaban Sin Ya Taya Asif Ali Zardari Murnar Lashe Zaben Shugaban Pakistan
  • CPPCC Ya Rufe Cikakken Taronsa Na Shekara-shekara 

Kusan wakilai 3,000 na Majalisar wakilan jama’ar kasar Sin NPC da sama da mambobi 2,100 na Majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin CPPCC daga dukkan fadin kasar ne suka hadu a Beijing, tafe da muryoyin jama’a zuwa dandalin mafi muhimmanci domin a dama da su cikin ayyukan tattauna batutuwan kasa, da bayar da shawarwari domin ci gaban kasar, lamarin dake kara nunawa duniya irin kuzarin da tsarin demokuradiyyar kasar Sin ke da shi.

ADVERTISEMENT

Demokuradiyya ba ado ba ne, bai kamata a rika amfani da ita kamar kayan ado ba, sai dai don ta warware matsalolin da jama’a suke fuskanta. Bisa kididdiga, a bara, sassa da dama na majalisar gudanarwa ta kasar Sin, sun karbi shawarwari sama da 12,000 da aka gabatar yayin manyan tarukan biyu, kuma an kammala nazartarsu a kan lokaci. Sassan sun amince da kusan ra’ayoyi da shawarwari 4,700 da wakilan jama’a na majalisar NPC da mambobin majalisar CPPCC suka gabatar, tare da kaddamar da sama da matakai da manufofi fiye da 2,000 wadanda suka inganta ci gaban tattalin arziki da ma rayuwar jama’ar kasar.

Ta wadannan taruka 2, duniya za ta iya fahimtar tsarin demokuradiyya irin na kasar Sin da fahimtar fa’idojinsa da ma tsarin ci gaban kasar. (Fa’iza Mustapha)

LABARAI MASU NASABA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

MASU ALAKA

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya
Daga Birnin Sin

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar
Daga Birnin Sin

Manufar Soke Haraji Ga Kasashen Afirka Ta Sin Ta Samar Da Sabbin Damammaki Ga Nahiyar

June 12, 2026
Next Post
Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma’aikata Da ‘Yan Fansho Kyautar Rabin Albashi

Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma'aikata Da 'Yan Fansho Kyautar Rabin Albashi

LABARAI MASU NASABA

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (1)

June 13, 2026
Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.